Hausa Novel

Mata Nah – Complete Hausa Novel

Hausa Novel

Mata Nah – Complete Hausa Novel

AMINA YARINYA CE MARAINIYA WACCE ALLAH YAHADATA DA MIJI MAI SONTA AMMA KUMA ALLAH BAI BASU HAIHUWA BA, UWAR MIJIN TA TSANETA,  AHAKA TASAKA AKAYI MATA! DAMA AKWAI MATAN DAZASU HADA MAZAJENSU DA KAWARTA? ASHE HALACCI YAKAN ZAMA BUTULCI?

Kindness, Generosity  honesty, This is the first quality we should look for if we desire a healthy relationship, You might want to slow it down a bit…..reflect, learn and make a firm decision to seek a healthy relationship. Learn more, read the …… Its All about marriage! Hakuri da abunda ya faru da k’ai, shown love to ur husband, zama da  kishiya lafiya, respect, Love seems the swiftest but it is the slowest of all growths.

Page: 1-5

  K’wance tak’e ak’an faffadan k’irjen sa, fuskar Nan tata ciki da murmushi, sai kayi tunanin babu Abunda ke damun ta.
” cikin sanyin muryar da gaba daya takashe mai jiki tace ya haris?
” cikin Jindadin muryar ta yace darling ya akaye? ” please ina son kayi mun alfarma guda daya? ” common tell inajinki? ” dama dama, ” Kara rungumeta yayi yace daman what?? Common tell me, ” please ina son ka kara aure? ” a razine ya saketa kin San me kike fadi kuwa?
What wrong with you?

” Amma kasan dai su momy sun dago su ga jikokin su, ga magana da suke gayamin nake haihuwa na hanaka kara aure..

  Haba meena ta kinsan kece  mata ta Uwar ‘ya’ya na maganin kuk’ana, Amina tunda nayi aure na samu k’ulawa da tarairaya tare da k’alaman soyayyar nan ta k’i masu dad’i,meena babu kamar ki a cikin zuciya ta domin kuwa jin
muryar ki a kullum na rubanya adadin soyayyar da na ke yi miki a cikin ko wane dare ko safiya,karda ki rabu da ni dan Allah, domin hakan zai iya sanyawa na zamo mutum mai rauni a rayuwata..

   Ya haris nasan da hak’an Amma k’asan dai k’ara aure halak ne, cikin shash shekar k’uka tace yau shekarar mu uku dayin aure amma ban taba bari ba, haihuwa Allah ki bayar wa k’uma ina tsananin kaunar k’a zanso ace kabar magaji, ta dur k’usa har k’asa danAllah ya haris ka kara aure?
” tashi k’ije dafamun tea, zanje office yanzu, ” tohm takalmin sa tasaka masa ta dak’ko masa jakar sa.
” har ya fita, tace ya haris jiyowa yayi da gudu ta rungumesa ina sonka mijina Allah ya tsaremun k’ai….

” mota ya shiga tunda yake bai taba jin ciwon kai irin wannan ba,  ahaka ya karasa office Yana shiga, imran ya biyo shi, boss what wrong naganka some how some how!!!
” hmm wallahi madam ce tasani a gaba wai nakara aure.
” ohh meena kenan she’s the best wife I swear, but gaskiya tafada tunda momy sun d’agu suga jik’okin su.

” opps Imran still kak’i kagane, Har yaushe mukayi auren just 3 years but sun damemu?
” boss ur better follow her advice.
” I really lurv amina she’s my heartbeat, bamson rabuwa da ita for just 1 day, ” ta yaya zan iya son mace after her?
” Boss you need to think! but your wife tll u the truth.
“Okay thank you.

Haris Yana tashi daga office direct gida ya huce yana shiga alhaji yagani a palour tsugun nawa yayi yace barka da yamma, ” barka kadai haris how is work?  ” fyn,
” that’s good ya amina hope tana lpya, ” yes lpya take.
Send my regards to her, ” I S A.
Dake ya shiga mumy Yagani suka gaisa, lpya naganka da yamma,
” yes lpya meena ce tace wai sai na kara aure, ” hahaha to Kai in banda stupidity Sai abunda tace zakace? So kakeyi kayita zama da juya, start searching for you second wife if not ne zan samar ma.
” haba mumy way kike haka, Haihuwa fa *nufin Allah* ce… ” oh ne zakayi wa wa’axi? nagaya maka.
Okay mumy bye Sai gobe…” bye

   Amina tana gama tea din tagyara dak’in haris,zama tayi tana tunanin ta yaya zata saba zama da kishi, she really lurv her husband.
” but zatayi iya k’ok’arin ta taga ya kara aure, kitchen ta shiga tafara yi masa pan cake sannan tayi masa hadin salad, haris baya son heavy food da daddare.
” Tana gama wa ta shiga toilet da tafara wank’an slowly sai kuma tafara da sauri, cuz Kar haris yazo yaga Bata shirya ba, after magrib ta yi kwalliya but normal tayi tasa gown, tana zaune a palour taji bilkisu tayi sallama..
” ohh ne bilki look at yadda kike kara kyau kullum but ne Har yanzu babu tsayayye.
” mashaa Allah,  ” am telling you fa i wish nice matar gidan nan.
” don’t mind your self it’s time idan lokaci yayi zakiyi, ” ina wishing lokacin soon.
” yauwa ya garin?
” lafiya, Bestie kiyimun search ko a abokanan mijinki ne please!!!…
” Ok kinason mai mata?
” haba amina ko me mata uku ne ina son sa, bari kinga na tafi  dady yana jirana.
” okay muje na rakak’i.
” Suna fita su kaga haris ya fito daga mota,  bilkisu ta gaishe shi, ” a ciki ya amsa ya shiga cikin gida.
Gaskiya mijinki miskili ne har yanzu bai saba dani ba? ” actually baki fahimce shi bane, ” haka zakice dama..
Kinga bye my husband is back, yana bukatar kulawa ta..
” masu miji manya to natafi…

Welcome back ya haris, ” murmushi yayi ya rungume ta darling nagaji fa!
” haba ya haris kana da matarka babu abunda zai dameka?
” shiyasa kullum nake sonk’i!
” same dear muji na taimaka maka kayi wanka, ta kaishe toilet tafito, kayan sa tafito masa dashi marasa nauyi..
” darling na fito ashafan mai, ” tana shafa mai ta saka masa kaya, hannun sa ta rike sai dinning ta zuba masa komai..
” meena bazan iya ci da kaina ba, can you help me? ” yeah man a hankali ta dinga bashi yana ci yana gama wa yasha ruwa, ya kai mata kiss sannan yace may God bless you my dear wife!
” Ameen dazu bakace mun komai ba? Please yaya haris sai kuma tafara kuk’an kissa..
” menene na k’uka ba kishiya nake gudun nayi miki ba? amma halinta? Wata bata zuwa da farar xuciya? burin ta kibar gidan? ko ki zama ba kowa ba a wajen waje na..
” some basu da imani,  idan ta rabu ta cucemu, muna cikin kwanciyar hankali kisa nafara rame wa? Ke ne banida wata wacce nake ganin zan zaba..
” ” Ya haris kenan duk mugun halinta ai watarana sai labari, kuma in ta cuce mu ai kanta tayiwa domin *duniya ce tafi bagaruwa iya jima*k’uma kowanne dan adam da irin nashi *K’uncin rayuwa* kuma ko da tazo da wane sharrin wataran *sai tayi nadama* kuma yadda nasan *maraicina* banda damuwa gurin iya zama da mutane, kuma nagode Allah banda *son zuciya*.
Darling kenan ke dai kin dage.
Duk asirin mutum dai kadubi yadda *Anal* ta dage da addu’a babu abunda zai sameka, ” ga labarin fairouzah gurin ilimi da taimakon talakawa.. ” in zak’a yarda ga bilkisu kawata..
” zan nemi zabin Allah  tukun kuma gobe zanyi tafiya.
” Allah yakaiku lpy ne sai da safe..
Yau inaso na numiki soyayya.
” Wato amina yadda kike Sarrafa muryar ki ita kisawa naji wata muguwar sha’awarki, ” marairaitar da kikeyi da fuska cikin so da kauna  tare da lallauya wasu bangarorin jikina misali yadda kike da ido, da jujjuya kwayar idon, da
sarrafa girar idon, da yin gatsine cikin yanayin shagwaba ko cikin tsiwar wasa, murguda baki, daga gira, yanayin tafiya, yatsina na yatsun hannu ko na jiki
duka, yanga, kissa da kisisina kina kara jefa soyayyar ki..
” rungemesa tayi nema haka darling…

Page: 5-10

   Haris ya k’asance Nutsatsen mutum shekarar sa 31.
Dogo ne, Amma bak’i ne, yana da idanu wa Wanda d’uk budurwar da ya k’alla dasu sukan sak’ata awane yanayi .
” yana da ilimi sosai Bama ace na boko,     Wanda Hakan yabashi damar yin komai cikin tsare baya son hayaniya.
” Tunda yafara university baya shiga harkar mata, karatun sa kawai yakeyi, kowa a skul yake kiransa da gentle.
“mahaifin haris alhaji umar bernies dan boko ne, su biyu mahaifiyyar su ta haifa dashi Sai zainab, yana da kampanoni sosai, ya aure mahaifiyar Haris wacce tak’e yar garin adamawa, shekarar ta bak’wai Bata taba haihuwa ba cikin i’kon Allah kullum addu’a takeyi Allah yabata D’a.
” Haris tunda ta haife shi Bata Kara haihuwa ba,  suna ji dashi saboda shi k’adai ne d’ansu.
” Har ya fara k’aratun law mahaifinsa yace ya chanja course, ” saboda biyayya ya chanja ya karanci business administration, duk wasu kaya idan za’a sarrafasu Sai yayi signing dinsu, harkar tafiye tafiye ta zamar masa kamar ruwa, lok’acin da yaji Egypt sun hadu da Farida, yanayin ta ya burge sa, hakan yasa ya karbe number ta.
” Da suk’a k’wana biyu yaga bata cikin irin matan da yake so bashiri ya rabu da’ita. ” kullum mumy burin ta taga surukar ta..

  Amina yarinya ce yar shekara 20 fara ce tas gata yar lukata, tana da hips sosai, idanu wanta jajayi ne ga karamin lips.
“mahaifinta alhaji Sabo Dan kasuwane su biyu mahaifan ta suka haifa, ita da khaleel, sai mahaifiyar ta hajiya asma’u yar garin adamawa ce suna da yawa agidan su, akwai yayar hajiya asma’u agarin kaduna, Amina tana yawan zuwa gidan ta.
” ranar graduation din ta murna ta’ishe ta tagama secondary, tana koma wa gida baba yabata waya, mumy ma ta bata gift din laptop, hakan yayi Mata dadi sosai.
” suna hira a palour ita da iyayen ta, ” sister here is my gift. ” oh little bro thank you so much, all this sweet a mine!!!
” yeah ko bai ishek’i ba, ” haha ina Har yayi yawa.
That’s my sister!

Amina ta tashi daga barci direct dak’in umma ta huce, yanzu mumy yau zakuyi tafiyar?
” dotar yaune muke da time ku daina damuwa, 2days kawai zamuyi.
” actually wannan tafiyar bata kwantan ba, please umma mu tafi tare!
” daki da dan uwanki ku zauna agidan mamy in mun dawo sai mu biyo.
” okay sweet mumy like no other i love you so much, ” same dear.
” Khaleel ka tashi so baba yanzu zasu tafi, ” really?  bandaki ya wada yana fitowa suna bak’in mota, ” yanzu dad bazaka dani ba?
” Haba khalil uwata ba lafiya dole naji na duba ta, ” to ummata I wish you safe journey.
” Yauwa son haka nakeson ji.
Amina inaso id’an yi miki wa’azi, daya bisa uku because abubuwan are very important in your life!
” ina jinka baba na.
” Everything in zakiyi kije tsoron Allah komai zakiyi kiyishi because of your god! Karkiyi shi Dan wane yagani ko ya yaba! Duk Wanda zai saka ke ko ya gyaramiki akan harkar addini trust him saboda Yana kaunar ki da rahamar Allah, ” bani da matsala dak’i gurin ibada, Amma biyayyar ki ga manya kikara akan baya, ” islamiyya kikance kina zuwa Sai Dai babban uzuri ya hanaki, ” duk mijin da yace Yana sonki karkice komai kiyi 2raka’a kiyi istikhara ki kuma nemi zabin Allah,  kiyi shawara abisa hakan.
” baba duk naji mai kace, kuma zanyi zan kuma kokarta, Amma ku da zakuyi 2 days?
” haba amina sha’nin tafiya babu yadda baya kasance wa, Dan allah Amina k’i kula da kalil bakida kamar sa karki wulakanta shi, ” kaima Khalil kabi yar uwarka,
” I S A.
” bye bye mun tafi..
” Sai kun dawo..
” Tana shiga gida jikin ta babu kwari ta gyara ka shirya kayan ka mutafi gidan mamie, ” sister ne banson zuwa gidan nan.. ” haka zakayi hakuri mutafi, ” but Sai anjima kinji?
” okay

Wato d’ai ba za k’uzo gidan mu ba to k’u taso inje mamie.
” Haba ya farida ko sallama?
” Nifa banason fi’ili.
Hmm cewar amina kutawo mu tafi, suna tafi suna hira, ” khalil Kuwa tunanin sa jarabawar sa da zaiyi anjima.
” suna shiga part din mamie suka gaisa tanatayi musu korafi haka suka dinga hira, 4 nayi amina tatafi makaranta, farida tace mumy kunyi waya da umman su khalil kice ta tawo min da dink’in nan?
Tun dazu nake kiranta still wayar batayi.
Da magriba aka sanar dasu mutuwar iyayen su sanadiyar accident da sukayi, khalil sai daya kwanta a asubuti fatima kuwa zazzabi ta dingayi haka ta dauke dangana da hakuri..
Kakarsu ta katsina ta dauke khalil, mamie ita ta dauke Amina.
” rayuwa a gidan wasu sai hakuri, abubuwa k’ala k’ala tagani.
” yau tana dawowa daga makaranta taga Abba awaje tare da wane matashin mutumi, ” abba ina yinin ku?
” lpylou ‘yar albarka harkin dawo?
” eh nadawo ta shiga cikin gida..
“Haris yace Abba wannan wacece?
” Amina ce yar gidan maragaye man,
” gaskiya ta girma Allah yaraya su.
“Amen .
Tun daga lokacin yafara bibiyarta har ta amshi soyayyar sa, acikin shekarar akayi aure, ” haris yana mugun son matarsa gashi Har sun shekara uku…

*Cigaban labari*

” Oh may god! Cewar meena gaskiya banson tafiyar nan.
” Haba darling when zaki daina tsoron tafiya ta ne?
” Lok’acin da k’a daina, anyway allah ya k’aika lpya, please kayi addu’a.
” don’t mind duk abunda kik’ace shi za’ayi, but naso dak’e mukayi tafiyar nan Saboda inason matata kusa dani!
” nema haka mijina, Amma wane lokacin zan bika! Yauwa ya zancen maryam din?

” me isa kikeso na chanja kallo na zuwa wata maccen?
” komai kina yimun komai kina bani kulawa kuwa ko dank’i sai haka! Kin kuma san `thinking of you makes me smile,Being with you is the best thing ever, And loving you is what I’ll do forever`..

” K’ukan shagwaba tafara tunda bazaka Kara auren ba dama.. ta shiga gida..
” hannun ta ya rik’e common baby, k’i daina kuka, ina dawowa zanje.. ” kallon sa tayi are you serious, ” yes am..
” Hugging dinsa tayi I love you my dear husband, i will miss u, take care of your self, may God guide your wherever you are!
” Ameen common kiss me know..
“Byebye ta shiga gida..

Sallama cewar mumy,
” oyoyo mumy sannu da zuwa yasu dady?
Amina dak’in haihu da jik’ok’ina zasuyi min oyoyo, Amma yanzu muryar ki k’adai naje,
” mumy son zaki samu jikokin ki, domin haris zai kara aure..
” ai gwara ya kara domin zama da juya baiyi ba.
” hmm bari na kawo miki lemo amina tana shiga kitchen kuka tafarayi nan kuma sai ta tuna maganar babanta ` Duk wanda zaiyi miki bori akan abunda Allah k’adai ke bayarwa to shi wannan mutum abokin shidan ne, zai iya sawa kiyi shirka baki sani ba karki saurari shi, in kuma kika saurari shi zakiyi Nadama` murmushi tayi tace Allah ya jikanku iyaye na takai Mata lemon…

   Mumy tana tafiya ta kira khalil..
” sister gobe zanzo fa,
” yauwa danuwa please kazo da wuri kacewa kakarmu tabaka kantu, zogale da aya Kai har mazar kwaila.
” inada kudi bari naje nasiyo miki, kinsan banida kamar ki duk duniya nan.. ” tam bros sai kunzo kayi addu’ar shiga kasuwa :- لَا إِلَهَ إِلَّا اللَّهُ وَحْدَهُ لَا شَرِيكَ لَهُ ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ يُحْيِي وَيُمِيتُ وَهُوَ حَيٌّ لَا يَمُوتُ بِيَدِهِ الْخَيْرُ وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٍ .
” ai na iya kin manta kin koyamun tun ina gida, ” namanta kuwa bari nayi sallah sai kadawo okay, ” bye..

” Around 11 takasa bacci taje wayar haris, sauri tayi ta daga, ” habeebi ya kuka sauka?
” lpylou wallhi sai missing nake nakeyi gaskiya next time dak’e zanyi tafiya!
” nema nakasa bacci yayana sai juye nakeyi..
” hahaha ashe Dai tana sona?
” hehehe no one like you habeebi, ka tashi kayi sallah nema yanzu ita zanyi..
” okay sweetie muah!! Love you more…

Page: 10-15

   Around 11 tak’asa bacci taje wayar haris, sauri tayi ta daga, ” habeebi ya k’uka sauka?
” lpylou wallhi sai missing nake nakeyi gaskiya next time dak’e zanyi tafiya!
” nema nakasa bacci yayana sai juye nakeyi..
” hahaha ashe Dai tana sona?
” hehehe no one like you habeebi, ka tashi kayi sallah nema yanzu ita zanyi..
” okay sweetie muah!! Love you more…
” ahankali takashe wayar tare da sunbatar tah! Bata san yaya zatayi ba ayayin dataga mijinta da wata matar, hmm wannan tunanin banawa bani ba, Allah ka saukak’a mana!
” bandaki ta shiga direct tsarki tayi sannan tayi alwala, lokacin da tafito hijjabi ta saka ta tayar da sallah, tana yin sallama tayi adduo’in ta sannan ta kwanta abarin dama tare da addu’ar bacci.
Da asuba tana tashi sallah tayi ta gyara gidan ta, tunda mijina yayi tafiya am free nayi bacci na.
” mamie please tunda yau nazo zanji gidan amina?
” to farida ai bazan hanaki ba, ina dai fatan mijin ki ya barki?
” eh.. na tafi sai nadawo..
Cikin mintuna ta’isa Cikin gidan, sallama takeyi but shiru ba’a amsa ba. Direct daki ta shiga ta ganta abakin gado ta zauna, meena tun dazu ina sallama  Kamar ba mutum?
” am sorry farida banji ba ya gida ya uncle?
” duk lpya kinga ko bari na baiyi ba natawo?
” haba sis ku dinga Jin tsoron Allah wallahi kuna tafi mala’iku na tsine muku?
” really? Bak’isan acikin wahalar da nake ba, wallahi da k’in sani..hmm wato soyayyar da uncle ya nunamin batafi 1year ba yanzu bakiga wulakanci ba, yanzu haka ma yace kishiya zaimun ban iya girke ba  Komai ma ban’iya ba,  even muna together sai kiga Yana waya da girlfriend dinsa nifa nagaje wallhi!!!
” excuse me farida! All this things nasan kike jawo fa kuma 50% lefink’e ne!
” Haba meena how comes yaza lefe na? K’in manta mazan ne ‘ya’yan k’una ma?
” hak’a ne amma kafin kice wannan kidinga tunani mana! kuma ki duba fa kowanne na miji da irin halittar sa, wane yanada zafi, wane silent, wane cool.
Shiyasa da farko akeso ka fahimce halin mijin ka kasan yarda zaka zauna dashi!
Yanzu Dan Allah idan kintashi daga bacci kina dur k’usawa k’i gaida sa?
” no banyi gaskiya!
“To kinga. kin manta namiji yana son agirma mawa!
” kina tambayar sa girken da yakeso, kin lura da shigar da yafe so?
” a’a sai abunda nakeso nake dafawa. Kuma banasa kaya sai zani unguwa shine nake kitare raine.

” haba farida lefin ki ne kenan, kullum idan yaga abunda yakeso kika dafa ai zaije dadi, kuma duk inda yaje zai tuna akwai special agida.
Ke bari ma kije babu namijin da yakeson kazanta mace ba wanka ba brush ba aske ai dole ya auro Mai tsafta! Ki saka kaya masu kyau wayanda zasu kama ki halittar k’i tafito ki juye mijinki yaje farinciki da annashuwa, duk inda kika gifta sai kamshi.
” kuma wallahi amina hakane. Amma the big problem shine wayar da yakeyi?
” farida indai kika bashi kulawa kuma ko da yaushe kikasance akusa dashi to fa babu ta inda zai tuna da wata macen.
Most important thing shine addu’a kiyawaita yi, karkice bazakiyi masa ba! Mijinkine idan kikaye masa rayuwar ku kika inganta.
Kuma in kika nemi saken zafa ki iya auren wanda yafishi rashin mutunci!
” hakane Amina nagode sosai.
” Allah ya rabamu da duniya lpya shine kawai.
” ameen muje yunwa nakeji, tana cin abinci ta tafi…

     Khalil yana sauk’a a mota, sunan amina kawai ya k’e fada har ya shigo palour Sister meena…
” da sauri ta fito ta rungume shi little bro sannu da zuwa kunsha hanya?
” don’t mind da hanya inayini? Hope kina lpya?
” lpylou yasu grandy?
” tana lpya itama zatazo but after sallah..

” Yauwa muje kace abinci nayi maka tuwo!
” that’s my sister Allah  yajikan dad and mum
” Ameen
” a Dining ya zauna Wato sis babu abunda zance wa Allah sai godiya `am really grateful…
” ai gashinan naga kazama Dan lukuti kayi fresh!  Ya skul?
” kema kinyi kyau! Skul fine fa, grandy is very nice to me, kullum burinta nayi karatu anayin kiran sallah zatace intafi masallaci, Yadda kikasan d’anta walhi.
” ohh Alhamdulillah! Allah yasaka da alheri.
” ameen ina ya haris ne?
” yana Egypt nan da 2days zai dawo!
” Allah dawo dasu lpya Bari naji na huta sis…

  Yau friday khalil ya tafi masallaci, tanata jiran Mai kunshin ta but Batazo ba, wayanta ta dak’ko hello auwal please in kana kusa inason kakaine saloon?      ” ina gate kifito kutafi..
” hijjabin ta tasaka sannan ta fita suna gaisawa suka tafif.
” hajiya ashe haris aure zai kara? Naji Ana fada a babban gida!
” maganar taji Kamar sabuwa tace eh kwanan nan I S A..
” Allah hada kanku
” ameen nagode..

  Ba tafi 1 hour ba aka gyara kanta, bata jira auwalu yazo ba gida ta huce, khalil tagani a gate yana ta ball,
” sannu da zuwa sis! Ga wata najiranki a palour.
” yauwa tohm kadai ce abinci dai ?
” Eh naci..
4 suka fara lallen su, tana da sauri karfi 6 ta cire tana wanke wa tayi sallah tafada kitchen, gashi 9 zasu dira a airport!

Meatpie tayi masa, sai macroni and salad tayi masa kunun aya pure da zuma da kwakwa aciki.
At the time da takara sa a dinning table ta jera! Tana daga kanta taga 8:30 sallah tayi sannan tashiga wanka..

   Auwalu ya ja mota shida dady da Khalil sun tafi dak’ko haris suna isa suka gansa.
” K’ai tsayi karaso wa yayi ya gaida dady Khalil ya rungume little bro yaushe kazo?
” 2days back ya hanya      ” lpylou.
Suna i’sa khalil yace a kaisa gidan mamie haka kuwa akayi auwalu ya kaisa.
Assalamu alaiki!
” Wa’alaikas salam barka da zuwa jakar sa ta amsa dak’i ta kaimai ta tarar dashi ak’an kujera!
Takalmin sa ta cire Mai yaya katashi kayi wanka sai kace abinci.
” am hungry fa kifara ban abincin!
” zuba masa tayi tafara bashi ahankali yake ci yana kallon ta ga wane turare da yake riketashi, ” darling?
” Na’am
” waya baki wannan kayan?
” farida ce ta kawo min, ba suyi kyau ba na cire?
” opps kinyi kyau ai kinsan nafeson english wears. Na siyo miki wasu sunfi najikin ki.
” murmushi tayi tace godiya nake mijina.
“Bari naji nayi wanka.
” muje Dai ko ladan cire riga nasamu.
” Yana yin wanka kayan bacci ya saka sannan ya kwanta kusa da amina my wifey I really miss you!
” kallon sa tayi! Sannan ta bashi wane sham mataccin kiss nema haka, but ina period!
” are you serious?
” yes
” oh tohm shikenan..
” haba yaya kwana nawa ne na gama karka damu kanka.
” is true fa….

Da safe after Breakfast ” haris yace darling zanje office but da huri zan dawo.
” please kabiya gidan su bilkisu.
” okay zan duba in nasamu time.
” Zama kasamu fa!

  Tunda ya i’sa office maganar amina ke wado masa key dinsa ya dauka, gidan su bilkisu ya huce yana Zuwa aka bude masa gate, yasa aka kirata..
” lah haris yau kaine agidan namu?
” yes nine kina lpya?
” lpya lou
Dama bilkisu ina sonki ne!
” What kana sona matarka fa aminiyata ce? Haba haris ai wannan cin amana ne!
” Amina ce ta bada go ahead! Kuma shi namiji mijin mace hudu ne zan aure ki kinga kun zama *MATA NAH*
” alright zanyi shawara,
” tohm nagode tun da ya tafi ya k’ejin sa wane iri yana shiga gida tayi masa sannu da zuwa..
” naje Kuma zata amince..
” A take amina ta k’ai masa wane kiss nan suk’a fada sunnah….

Page: 20-23

   K’arfe 11 haris ya shigo gidan Sai d’aya tsaya ya k’ulle k’o’ina a gida sannan ya shigo, directly dak’in Amina ya shiga tarar da’ita yayi ak’an gado alamar waya tagama yi.
” zama yayi kusa da’ita sannan yace darling uwargida ga kazar ki.
” kallon sa tayi tace ango nagode.
” I don’t know what to do today cux na riga nasaba da jikinki k’inriga kin sangarta ne, I hope itama billy ta zata nunan kolawa!
” wane irin kallo takeyi masa! Wane murmushi tayi nema dear can’t explain how I love you! Gashi yanzu zanyi missing d’inka! Kashe ido takarayi tare da turo bak’i.
” Bari na tafi am feeling some how..

  Haris Yana shiga dak’in bilkisu yagani azaune ak’an gado ta lullube fuskar ta!
” Assalamu alaiki
” wa alaikas salam
Sannu da shigo wa mijina!
” yauwa amarya zanso abude min kyakyawar fuskar dana dadi daso ta kasance  tawa.
” a hankali ta bude fuskarta cike da murmushin dayasa dimples dinta ya bayyana!
” Sai ki tashi muyi sallah domin mugode wa Allah.
” alwala sukayi sannan sukayi sallah daga nan kuma ya kashe fitila nan ya shiga sarrafata, ” murna gurin bilkisu ba’a cewa komai addu’ar saduwa da iyali yayi….

   Da asuba d’ukka nin su sukayi wanka Sannan sukayi sallah.
” haris hankalin sa yana k’an Amina yasan babu lallai jiya tayi bacci.
” bilkisu tace sweetheart am feeling sleepy fa!
” okay kije ki kwanta Allah yayi miki albarka!
” turo baki tayi alamar k’uk’a ” oh my dear karki kuka muje k’i kwanta…

Amina tana tashi wanka tayi ta saka wane siket but na roba ne ta dak’ko black riga tasaka, oh my god tace tare da kallon k’anta gaskiya nayi kyau…
” kitchen taji ta dura macroni da miya Sai salad ta hada musu ta jira k’omai ak’an dinning table, dak’i ta shiga ta huta by 12 tafito ta k’unna mbc 2 suna twilight tsayawa tayi tana k’allah,
” haris ne yayi sallama ya zauna a kujera bilkisu ma biyosa tayi ta zauna..
” meena ta kallesu da fara tare da amsa sallamar, ta tsugunna Har kasa yaya ina yini?
” darling lpylou Sai kallon ta yak’eyi..

” bilkisu ce ta kalle k’anta wata atamfa ta saka riga da zani, sannan ga takaicin ta manta da gaisuwa ko haris bata gaida ba! ” tana cikin zancen zuci taje ance…
” amarya ina yini? Ya k’wanan amarce? Allah yak’awo yan biyu!
” duk fine! Cewar bilkisu, tana wane bata rai tace Ameen.
” haris k’ansa jiyaye Amina tak’ara burgesa.
” Dak’i Amina ta shiga sanadiyar k’arar wayar ta da taje .
Ta k’usan 30 min tukunna tafito me Zata gani? Bilkisu ak’an dinning Sai cin abunci takeyi haris na zaune yana k’allo, k’usa dashi ta matsa sannan tace mijinmu Bai kamata aci kana zama da yunwa ba! Please katashi muje na zuba maka in bazaka iya ci ba ne Mai bakace abaki da dahale ma Har tauna maka zanyi!
” mikewa yayi yana dariya lallai ne D’an gata ne! Muji kibane to..
” bilkisu saura kiris tayi k’uk’a d’an takaice direct frige ta nufa tana budewa taga cook dak’ko wa tayi itama ta zauna k’usa dashi ” my king bazai yihu kagama cin abinci baka k’ora da lemo ba, so gashinan inka gama na bak’a, kallon amina tayi sannan tayi murmushi…
” Amarya bana shan irin wayannan Sai house made wanda darling ta hada…

” Diris bilkisu tayi..
” Amina tace opps sorry dear namanta bangaya bama ba actually banga lokacin data dak’ko coke ba, Amarya lemon sa yana frige a jug so kindly go and bring it!
” bilkisu ce tace alright…

   After sunyi sallar azahar suna ta hira shida bilkisu amina tazo ta zauna ” sannun ku da fira! ” haris yace shine zaki tafi kinbarmu tun dazu ko?
” kayi hakuri mijina kasan yau Friday na d’an tsaya na karanta suratul kahfi!
” that’s good! Yauwa inaso kubani hankalin ku, yanzu dai ku *MATA NAH* ne kusane ku ba yara baniba kuma aduniya babu abunda yafi Zaman lafiya kowaccen ku na raba muku kwana  bibbiyu! ” ke amina kice babba inason ku zauna lpya ke kuma bilkisu kiyimata biyayya! ” kar kadamu yaya inshaa Allahu zamu zauna lpya, ” excuse me dear cewar balkisu ai tsakanin mu babu zaman lpya? Ko kin manta kishiya tace ke dan haka yanzu a kafara!
” haris yace bilkisu wane irin nonsense ne wannan?
” haba mijina kasan ina sonka!
” amina bata ci komai ba tatashi ta shiga dak’i..

  Ba wacce ya saurara ya tafi office yana i’sa abdul yagani a zaune!
Haba ango kasan Sai kayi signing za’a kawo kayan nan Amma bakazo da wuri ba?.

” Common keep quiet! Dan ma ban dauke hutu ba? ” kasan Har bilkisu tafara yiwa  Amina rashin kunya?
” a’a ko banbanci kanuna mata?
” nop wallhi duk inason *mata nah* fa!
” karka damu komai zaiyi normal kuma Amina bazata biyewa bilkisu ba. ” hakane kam…

  Amina tana zaune farida ta kirata awaya mamie batada lpya!
Tana kashe wayar haris takira yace taji, hijjabi ta saka ta dauke jakarta tafiya takeyi atiti bakowa ga hadari jitayi Kamar ana binta abaya juyawar da zatayi taji an fuske jakar ta, ” innalilahi takira sannan ta kalle barawon tace kaji na bar maka Allah yashirye ka!
” kalmarta ta bashi mamaki dawowa yayi yace hajiya kiyi hakuri anshi jakarki! Tunda nake sata babu wanda yataba bina da addua Sai ke wasu su tsine mun wasu su kamani.
”  alamu Amina tagami matashi ne tace kaikuwa bawan Allah kadaina sata mana!
” hajiya nayi zunubi dayawa bana tunanin idan na tuba Allah zai yafemun!
” subhanallahi waya gaya maka karka manta fadar Allah (saw)cikin suratul Zumar aya ta 55
ﻗﻞ ﻳﺎﻋﺒﺎﺩﻱ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﺃﺳﺮﻓﻮﺍ ﻋﻠﻰ ﺃﻧﻔﺴﻬﻢ ﻻ ﺗﻘﻨﻄﻮﺍ ﻣﻦ ﺭﺣﻤﺔ ﺍﻟﻠﻪ ﺇﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﻳﻐﻔﺮ ﺍﻟﺬﻧﻮﺏ ﺟﻤﻴﻌﺎ ﺇﻧﻪ ﻫﻮ ﺍﻟﻐﻔﻮﺭ ﺍﻟﺮﺣﻴﻢ

“Kace ya ku bayina wadanda sukayi barna/laifi /wuce gona da iri ga k’awunan su kada ku yanke kauna daga samun rahamar Allah, Allah yana gafarta zunubbai gaba dayan su,  lallai Shi mai gafara ne mai jinkai”
Ka tuba kadaina sata Allah yana karbar tuban wanda ya tuba zuwa gare shi, ka kuma nemi gafarar Allah ka kuma Nemi sana’a, Ta dauke dubu biyu ta bashi
” nagode hajiya Allah yasaka miki da Alheri..
” Ameen tace daga nan takarasa gidan mamie jikin nata ma da sauke mamie tayi mata wa’azi Akan kishiya sukayi sallama tatafi.

   Dak’in anty furaira tashiga ina yini? ” lpylou amina ya amaryar take? ” lpyata lou, ” hmm Allah dai yasa ba irin kazamar mace ya auro miki ba?
” a’a anty furaira ai yar gayu ce!
” to da sauke Dan wallahi akwai matan da zama dasu sai hakuri!

  Kinga Amina karki zauna kina kishin hauka ko kuma kinajin haushin mijinki? Yanzu zaki dage gurin tsafta da gyaran kanki mijinki idan ya dosoki kamshi ko’ina fefes kisane babu mummunar mace a duniya sai dai in ita ta wulakanta kanta! In ta fike da kyan fuska kifita da iya kwalliya, idan tafike gashi kifita iya daura dank’wali, yawan lalle yawan kitso karki zama matan da idan suka bude k’ansu sai ware k’ai kamar didigar bak’ar auduga ga wari kinga irin matanan sai addu’a, kinga wasu matan kwalliyar batayi musu kyau kiga mace ta saka hoda duk fururu janbaki ma ya huce lebenta kinga irin matan nan sai ahankali.
” kinga wasu in sukayi daure sai kazata kunshin kaya ta saka! Wasu in suka saka kwalli sai ke rantse da hannu suka saka dan haka kitsaya ke lura k’e kuma nutsu…

   K’inga girke yanada mutukar mahimmaci sosai! Ki kuma dagewa! karki zama matan da idan mace mijinta ya sata yin tuwo sai kiga ya narke! Ko kuma kiga tayi miyar kuka sai ta saka k’uka ludayi biyar gaba daya miyar tayi bargo takuma zama tuwo miji na gutsurar Miya da tuwo! Ko kuma tayi maka mai madubi gaba daya mai ne asaman miji na budewa sai dai yaga fuskar sa! Kinga wannan duk illar rashin iya girke ne.
” kuma kizauna da kishiyarki amana koda ta bata masa rai ke ki faranta masa! ” kikuma kasance mai hakuri! Karkice ai ke kaka yi mata halacci kisane Makaho idan idon sa ya bude karya sandarsa yake yi, Haka dan Adam yake da saurin manta alheri da kin tuna baya,Duk wanda za ka taimake shi yi ma sa don Allah,Idan kana jiran godiya da sakayya daga mutane babu shakka za ka sha mamaki, kuma Allah ya riga ya rubuta kece sanadiyar auren.Kuma Kaifin Hankali ya tabbata ga mutumin da yayi aiki da ilimin da ya sani,komai Qankantar sa, kuma ya sanya tsoron Allah adukkan lamuransa.

” hakane anty furaira zan dage zan kuma Kara kulawa inshaa Allah nagode da wannan shawarar take Bari na tafi sai munyi waya, ” ki gaida mijin naki ….

   Tana koma wa gida kitchen tazarce ta dura abinci, ” fitowa tayi domin taji tayi sallah bilkisu tagani azaune amarya Sannu da hutawa please na dura girke kya kula dashi before nayi sallah!
” kinga Amina ba zamanki nakeyi ba ehe! Dan haka babu abunda zan kula dashi idan girke na yazo na shiga na girka, kuma karkiye tunanin wai ne kawarki ce to ada ne wannan ne kishiyarki ce yanzu bawai kina rawar kai ak’an haris ba kisane sai na kwace miki shi kina gani! Kinsan inayin ciki sai yafi sona harta uwarsa ma ba wai ke juya ba! Mu *MATAN SA NE* bakice *kadai matarsa ba* so watch your steps well if not tayi dariya…
” Amina ce tayi murmushi tare da tafa hannun ta ” i have here all what you said with my two ear’s? congrats to you kin shigo gidan nan good luck to you dear sai mutsaya muga who will be his queen? Ta shige dak’in ta…

   By 6 bilkisu ta shiga wanka tana fitowa ta saka riga da wando sun kamata halittun ta sun bayyana turare tafesa tafito ta zauna!
” Amina kuwa dugowar riga tasaka tayi kyau sosai zama tayi a palour tana waya da Khalil sallamar haris taji ta katse wayar!
” Bilkisu tana zaune tana kallo tace sannu da zuwa?
” amina tashi tayi taje ta bashi kiss abakinsa sannan ta anshi jakarsa Sannu da zuwa habibe!
” bilkisu kuluwa tayi taja guntun tsake..
” Zama yayi a kujera today am so tired!!!
” bilkisu ta koma kusa dashi sannu dear Bari nayi maka tausa tafarayi tana murmushin kissa..
” inada tafiya gobe india misalin 7 zamu tashi kunga yanzu kun zama *mata nah* dan haka bazai yihuba nayi tafiya babu mace Bayan ina bukatar ku! Meena kishirya dakee..” bilkisu ta katse sa tare da langwaba kanta aka fadar sa kaga bansaba da zama nikadai ba gaskiya Dani za’aje.
” gaskiya kuwa dake zaa tafi, K’inga kice  amaryar…
” okay tohm..

” Amina tayi addu’ar tana k’an gado a k’wance taji ya rungumeta mai isa bakya son tafiya dani?
” darling please kibine ita sai ta hakura..
” haba yaya itafa amarya ce yakamata katafi da’ita next time sai naji!
” kullum haka kike cewa bansan me isa yanzu kika.. kafin ya karasa ta saka bakinta anasa! Sannan ta cere kul kace haka dear!
” Bari natafi good night!!!

Page: 15-20

   Da asuba haris ya tashi meena nan ta tashi tayi wanka sannan tayi Alwala tana fitowa tayi sallah.
haris yadawo daga masallaci, ” meena tace ina kwana yaya?
” Lpylou darling kin tashi lpya?
” Lpy klou mai zan dafa maka?
” murmushi yayi cook anything for me, in har girken ki bazan gaje da ci ba.

   Direct kitchen tatafi cikin lokuta ta hada breakfast sannan ta huce ta shirya cikin atampha blue, ” haris ya kalle ta kinyi kyau wifey!
” kallon sa kawai takeyi Amma hankalin ta Yana wane wajan,
” haris yace oya serve me, ” bama tasan yanayi ba.
” ta bata yayi darling me yake damunki? ” wayan cewa tayi nothing fa kawai..” kawai me haba meena harkin fara saka kanki acikin tunani bana gaya miki zan aure bilkisu ba?
” kirjen ta ya wane buga! wato haris Yana son auren? Murmushin takaice tayi tace uhm na yarda ai.
” Yauwa tawan kuma cikin ikon god bilkisu zata amince dani, Kuma fa am in love with her yanzu!
” wane dumdum taje azuciyarta ciki da kishi tace hakan yayi kyau ai.
” bari na tafi inada urgent meeting yanzu kuma zanbiya gurin bilkisu! ” amina da take kukaren kuka tace goodbye dear!
” ohh! U mean today no kiss no hug??? ” slowly ta tashi ta rungume shi, zatayi kissing dinsa kuka ya rinjayeta, ” haris ya rungumeta I really love you dear ” yayana nima ina sonka please karka ci amana? ” never mind dear…

Yana fita direct office ya tafi yana shiga ya huce meeting room, am sorry nadan tsaya ne!
Don’t worry yanzu za’a iya farawa.
” Okay it’s all about shirts d’in nan daza’a kawo yaza’ayi dusu?
” yes sir we are all talking about it! Ya kamata insuka kawo kamu karbe order muma mubasu namu.
” Tom that’s good! Haka suka karasa meeting kowa ya koma aikinsa…

  Salam
Wslm hajiya maimuna kwana biyu?
” idi mai gadi lpylou amina tana nan?
” eh tanan
A palour ta tarar da’ita tana cin abinci!
” aa anty maimuna yau kice agida na?
” ai dole nazo naji labarin haukan da zakiyi wato kishiyi?
” k’uka tafara yi wallahi anty maimuna babu yadda na’iya wallahi banason kishiya amma banda yadda zanyi kullum in mumy bata cimun mutunci agidan nan ba to zatayi waya!
” amina kike biye Mata?  Ita tamanta shekara 7 tayi tukunna tasamu mijin nake, Wai abun mamaki ke takeyi wa rashin mutunci don’t mind may god deal with her.
” kuma kinga gani nayi da yaji ya auro bare gwara bilkisu tunda bata samu miji ba kinga zamu zauna lpya!
” ah haba? ke dai stupidity dinki is much! Ai gwara ya auro bare da ya aure aminiyar ki, kuma kijera kuka da idonk’i.. ne kinga tafiya ta…
” k’uka amina tafashi dashi to ya kukeso nayi da raina duk tsiya zan jure komai zai faru…

   Haris yana tashi daga office gidan su bilkisu ya karasa yana shiga tafito ta kaishe setroom, ” barka da zuwa?
” yauwa billy na! Wato tun dazu nakasa jurewa Sai nazo naganki, kuma yanzu naji dadi hankali ya kwanta.
” kashe masa ido tayi oya sak’ko kace abinci nasan kagaji kasha aiki!
” zan dai sha ruwan kadai Amma a koshe nake!
” oh bak’acin abincin kowa Sai na amina hmm Naga dai nakusa nashiga mufara jira kafada.
” forget about that! Mekike bukata na bikinki?
” kamu and dinner zan maka list din abunda nake bukata,
” Okay bari na tafi nabar darling ita kadai!
” wane haushi bilkisu taje sannan tace to Sai munyi waya.

Amina tana k’an gado har ta shirya kwanciya taji motsen haris ya rungume ta ta baya a hankali yake yi mata magana a k’unne darling nadawo! Tace tana gaida ke? Wallahi bilkisu is so friendly ta’iya hira.
” please ya’isa bacci nakeji!
” au haka zaki barni banci abinci ba?
Kayi hakuri bansan bakace achan ba! Muje nazuba maka..
” yana cin abincin yana santi, wato wifey kin iya abinci sosai kullum sonki ke karuwa araina, please ki cigaba da kula dani if not kika barni zan tarwatse.
” Ne bari naji na kwanta kaje?
” ok.

Sister? “Naam little bro ya akayi? ” yau Mamie zata kaine gida kinga an kusa koma wa skul, ” tohm bari ya haris ya fito!
” ina jinku! ga dinku.nan ka nan ga kuma laptop din da kace kanaso!
” yauwa yaya nagode!

Ank’ai k’udin bilk’isu da haris ya hada mata lefe akwati 7 lefe ya hadu, ” gaskiya ammi gani nakeyi kamar ban kyauta wa amina ba?
” dallah yimun shiru gabu wa bak’isan yanzu  dama tazo ba, kije kiyi milki kimanta da kawancen ku ita ta siya da kudinta, ” haha ammie ba dama aikuwa nema naji nace dadi nayi kiba kuma fa ga tafiye tafiye amina bataso, ni kuma zan lik’e mai, ” yauwa diyata ..

” kullum yini yakeyi suna waya amina tun tana boye damuwar ta Har tafara fitowa fili.
” darling kishirya da daddare zamu tafi dinner!
” kasan bana zuwa dinner.
” To yau zaki fara.
” kayi hakuri kuyi tafiyar ku ” au haka kikace? ” dak’i ta tafi ta kwanta.

Haka aka dinga tafiya firies event amarya da ango sunyi kyau sunsa purple and white, ” bilk’isu kuwa sai nanewa haris takeyi shikuwa sai murmushi..

  ” Amina tana gida bak’in ciki kamar ya kasheta amma yata iya haka zatayi hakuri!
” haris Bai dawo gida ba Sai 1 tayi tayi baccin yazo Amma yak’i.
” uwargida nadawo ” sannun ka da zuwa,
” Wai darling Mai isa kika chanja minne ko bakin cikin za’a kawo miki kishiya ne?
” what are you trying to say? Ne banci ka chanja ba sai kai, baka da lokacina kullum aikin ka waya bilkisu and so kaza? ” so ka tsaya kazama namiji adali ba butulu ba?
” oh sweetie ki daina fadin haka am sorry idan na bata miki rai but ina sonki rungume ta yayi yafara kissing dinta.

  Ranar lahadi aka daura auren bilkisu da haris ak’an sadaki  dubu dare, murna gurin bilkisu ba’a cewa komai.
” su mumy agidan amina takeyin yinin Sai habaice takeyi mata da’ita da kawayen ta.
” Matar Yaya karkiye kasa da gwewa gurin kissa fa! ” karkidamu sirrin  yanzu za’a fara zaman..”  yauwa tawan.

  Karfe 8 aka kawo amarya bangarin amina suka shiga da’ita to gafa amana ankawo miki adaure a zauna lpya? ” inshaa Allahu karku damu…..

Page: 23-25

      Night dear..
” tunda asuba bilkisu k’ishirya k’ayan ta, murna ta cikata domin burinta ya cik’a.
” Sallama haris yayi ya shigo dak’in! I think k’in k’oma bacci?
” a’a ina trying na hada kayana.
” hahaha daman ance amare a kwaisu da zumudi, to duk ki maida k’ayan ki ” oh Amina ce ta zuga ka karkayi tafiyar ko? To wallahi intanason muzauna lpya ta daina shishige maka?
” wane kallo yayi mata rai abaci why not bazaki koyi magana ba? Ko da farko Amina ce tasani tafiyar?
” yadda taga zai fara masifa tace Haba sweetheart baka fahimce baniba!
” Any way kije kiyi wank’a! K’ishirya. ” okay dear..

  Dak’in amina ya nufa Yana shiga taddata yayi ak’an gado.
” suna hada ido ta sakko ta gaida sa!
” darling ina lpylou but zanyi missing nake!
” kallon sa tayi sannan tayi murmushi, banda abunka ai kariga kasaba tafiye tafiye so ba sabo bani ba agurina.
” haba amina me isa kwana biyu kika chanja bakamar da ba! Kin daina sona why?
” hahaha yaza’ayi na soka bayan ne kaunar ka nakeyi ai ita soyayya zuwa takeyi ita kuma kauna always tana cikin heart!
” Kuma fa hakane! Yanzu kije kishiryawa bilkisu jaka!
” what? Jaka da girman ta Sai na shirya mata? Haba ya haris karka zama mara adalci mana!
” Amina bilkisu batasan yadda nake hada bag dina ba that’s why nace kije kiyi helping dinta ki hadamun tawa!
” in kaine zan hada maka but ita Sai dai tagani..
”  to muje  ki hada rungumeta yayi suka shiga dak’in K’ayan sa ta dak’ko tana sawa a ak’wati,
” k’allon sa tayi yaya ita amaryar sai ta saka nata k’ayan anan!
” bilkisu ce tayi guntun tsaki waya sak’i to? ai da sai k’ibari nazo nayi masa.
” Amina ta dallah mata harara ai naga kena nan Amma mijin naki yakira ne!
” hmmm ke kikasani mtseww..

Sai dariyar mugunta bilkisu kiye! Trlly ta janyo tafito palour.
” kin fito kenan? ” eh sweetheart!
”  k’idan sha tea mana okay ina yake?
” yana dinning table kenan?  bari naje nadan sha.
” Amina ce tayi sallama cike da murmushi afuskar ta, ohh ashi harkun shirya?
” eh by 9 flight din mu zai tashi cewar haris!
” ai kuwa dole kufito yanzu 7:30.
” bilkisu tace sweetheart am through!      ” Yayana please inason zuwa katsina gurin grandy?
” aa meena kije kiyi me? Gaba daya 3days zamuyi fa!
” Amma kasan bazanji dadi ni kadai ba?
” bilkisu tace wai ke mijinki yace ba zakije ba kin wane nace Sai kace mayya? Haba india ce dai sai anje Dani in kinga dama ki mutu?
” meena please kiyi zamanki agida cewar haris!
” haba yaya ta yaya zakace bazaniba kusan 2years banji ba please yaya tafara k’ukan shagwaba.
” tohm zankira auwalu Sai yakaike anjima kuje kudawo!
” yini zanyi? Haba yaya ranar dazaku dawo sai na dawo danAllah mijina k’a yarda?
” kinga muntafi kije ki yini!
” wane kuka tasaka tayi hanyar dak’in ta nafasa zuwa sai kundawo!
” da sauri haris ya riko hannun ta tafada jikinsa k’uka takara fashi wa dashi!
” haba matata kidaina kuka karkisaka natafi cikin raunin zuciya! Kuma kinsan zan iya fasa tafiyar!
” wallahi baku isa ba wannan ai munafurci ne dan kinga dani za’ayi tafiyar? kije katsina kinabin malamai ko?
” Amina tace Mai hankali shi ne wanda yake tunani kafin ya fadi magana, domin ya san Mala’iku suna nan suna rubuta duk abun da ya furta, kuma za a bijiro masa da su ranar alkiyama a yi masa hisabi akan abun da ya fada, Don haka, mu kiyaye harshinki!
mijina in baka son zuwa na na hakura saikun dawo!
” na amince Miki kije!
” kissing dinsa tayi sannan sukayi sallama…

Suna tafiya dak’i ta fada cike da murna dajin dadi zataje gurin gandy kayanta tasaka ajaka ta zuba kudi da k’omai sannan ta k’ulle dak’in ta zama tayi Akan kujera tana danna number din auwalu tana kiransa ya sanar Mata yana gidan!
” mayafi ta yafa ta k’ulle ko’ina sannan tatafi zuwa mota!
” hajiya harkin fito? ” eh nafito zamu iya tafiya ai!
” yana tafi yana surutai chan sai cewa yayi gaskiya hajiya kinada hakuri?
” Amina cikin murmushi tace ai hakuri shine rayuwa!
” Haba ai Bai kyauta ba yaza’ayi ya tafi da amarya yabarki ke anan! Haris har yafara rashin adalci gaskiya kitashi tsaye!
” oh ne aminatu wato yanzu mutane kullum Kara munafurci sukeyi? Yanzu auwalu menene hadin ka da gidan mu? Kaima kanada taka matsalar ai! Mutane su dinga yin mummunan zato!
Manzo (SAW) yce:DUKKAN MUTUM ANNAMIMI (MAI GULMA,MAI HADA HUSUMA DA TSAKANIN MUTANE BAZAI SHIGA ALJANNA BA. Buhari/Muslim.
” Amma harkayi masa wata fassarar to ni nace Bana son tafiyar!
” wallahi auwalu kaguje maganar da bata shafe kaba? ” To hajiya zankiyaye…

  Tunda suka gama screening suka gama komai daf suke da su shiga jirge, ” haris yacewa bilkisu ta bashi phone dinta zai kira amina!
” haba mijina ai ita ya kamata ta kiraka ba kaiba, itace matarka fa!
” hakane billyna kafin ya karasa magana yaji wayarsa na ringing dubawar da yayi yaga amina ce!
” hello matata
” Naam mijina ina fata k’un kusa shiga jirge?
” eh mun kusa auwalu yace mun kunkusa karasawa ko?
” saura kiris Allah yadawo min daku lpya.
” Ameen ki kula da kanki..

  Bilkisu da takaice da bak’in ciki ya i’she ta! Tarasa irin amina Amma bari su dawo sai tayi maganin ta!
” suna shiga jirge bilkisu ta dak’ko wayarta sai faman hotuna takeyi!

Amina suna isa k’atsina karasawa yayi da’ita har cikin gidan!
” khalil da grandy suka fito sunata sannu da zuwa!
” amina ce ta rungumesu sallama tayi da auwalu ta gaya masa sai jibe zai dawo!
” grandy ina yini?
” hmm ke tacan sai yau kikaga damar zuwa?
” haba kakata kullum kina raina fa! Haris ne baya barina wallahi Amma komai yahuce tunda nazo!
” khalil yace sister naji dadin zuwanki fa cuz gobe zumuyi speech a skul!
” Allah yasa dai kayi kokari.
” hmm sai dai goben..

  Abinci tace sannan tayi wanka bacci ne Mai nauyi ya dauke ta Bata ta shiba sai kusan asuba tanayin sallah tagyra gidan ta dura breakfast!
” sister kishirya 8 zamu tafi,
” tohm wazai kaimu ne?
” uncle mujahid nagaya masa jiya,
” tohm shikenan.

wanka ta shiga ta saka wata gown dinta pink Sai rolling datayi da white din mayafi tana Isa taga grandy tana karyawa ina kwana?
” lpylou sannunki fa Naga harkin gyara gurin!
” eh grandy Ina little bro din? ” yace kisameshi a mota.
” tana fita taga fuskar da rabon data ganshi tun tana karama, cikin muryarta Mai sanyi tace mujaheed?
” yes ammata kin girna!
” murmushi tayi suka gaisa sannan suka tafi kowa ya cika antaru sosai.
Seat suka samu suka zauna,  anty tasu khalil tace hello madam!
” amina tace how are you?
” fine am sure you’re khalil sister right?
” yes I am!
” actually your brother is nice, gentle, brilliant boy I wish I could have a child like him!
” thanks dear for your love and support!
” don’t mind tell him to  be ready!
” okay haka aka bashi kyauta har 3times,
” rungume amina yayi yana kuka yanzu da momy tanan da taji dadi, dady kuwa sai yakaine wane country din!
” ka daina damuwa little bro always pray for them!
Okay suka tafi gida da grandy tagane tak’e tabashi  kyauta…

READ ALSO:  Sababbin Kalaman Soyayya Masu Dadi Domin Saurayi Da Budurwa

  Kullum waya sukeyi da Haris wane sa’in har muryar bilkisu ta k’anje tana masifa…

Yau kwanan amina uku da sassafe ta shiga dak’in grandy!
Please so nakeyi kidan yimun wa’azi!
” hmm amina kenan Abu na farko da zanyi miki fada akansa shine boka ko ko mugayen karki sake kice zakije gurinsu amatsayin masu share miki kukan ki nan ne asara,da farko kinyi asarar imanin ki! Kin zubda k’i mark! Kinyi asarar dukiyar ki! ,Kuma abunda kike nema bazaki samu ba!  Idan ma kinsamu na lokaci kadan ne  sannan a karshen rayuwarki sai kinyi da nasani ke me zuwa gun bokaye sai kin wulakanta.

Ki kasance mai juriya da kuma hakuri a dukkanin al’amarin ki, domin nasara yana tare da hakuri, shi kuma hakuri sai ka jure, kada ki zama fitinanniyar mace mai neman ayi tashin hankali.

Kuma kisane haihuwa nufine na Allah dazarar kinada rabon yaya komai daran dadiwa zaki same su.
” tohm grandy nagode!
” yauwa ga zogalan ki chan sai ki hada da hanta da kantu da gurje kidafa ki cinyi.
” tohm k’aka sai kinzo.
“Muta suka rakata suka dau hanya Bata Isa gida ba sai biyar shigar da zatayi taga palour abude!
Jikinta ya d’an mutu zama tayi kan kujera tana hutawa, bilkisu tagani tafito sannun ku da dawowa?
” Ina abincin mu cewar bilkisu?
” ke bakiga nema yanzu nadawo ba?
” bilkisu ce ta daga hannu zata wanka wa amina mari……

Page: 25-28

   Bata isa gida ba sai biyar shigar da zatayi taga palour abude!
Jikinta ya d’an mutu zama tayi kan kujera tana hutawa, bilkisu tagani tafito sannun ku da dawowa?
” Ina abincin mu cewar bilkisu?
” ke bakiga nema yanzu nadawo ba?
” bilkisu ce ta daga hannu zata wanka wa amina mari!
” meena ce ta rik’e hannun ta ke! You wanna slap me? Lallai k’in isa kice zaki mari ne? To respect your self!
” idan na ma rik’i sai me?  Ko kina tunanin ban isa na marik’i bani ba? To wataran zani k’e zanyi!
” wane k’allo amina tayi mata ta huce part dinta ta bude,tana shiga ta fada k’an gadon ta kwanta!
” bilkisu da tak’eta masifa ta shiga d’ak’inta mtseww wallahi amina zak’i gani k’urank’i..

Haris yana dawowa wanka ya shiga Yana fitowa yasaka jallabiyar sa ya fito, wata yunwa yaji tana dawai niya da cik’insa! direct dak’in bilkisu ya shiga zama yayi akan gado billyna?
” yes sannu da zuwa..
” yauwa! ina abinci na? Naga babu a dinning!
” dum tayi nadan lokaci sannan tace wallahi banason ina ganin ka cikin yunwa! Tun lokacin da muka dawo yunwa nema nakeji amma cikina kiyin ciwo! Kuma na gayawa amina ban saniba ko ta dafa!
” oppss yunwa nakeji yaza ayi kuk’e dafamin abinci kuna *mata nah*..
” haba mijina yaza’ayi kace haka ina gaya maka banda lafia shiyasa!
” tsake yayi ya shiga dakin amina a dadduma yatarar da’ita!
” Sai yanzu kikaga damar dawowa? Kin barmu cikin yunwa ko! ina abinci na?
” Amina ce ta kalli shi sannu da zuwa!
” ina tambayar ki ina abinci na?
” haba yaya har yaushe nadawo kuma ba girke na bani ba girken bilkisu ne!
” Sai kace mara imani bata da lafiya kike zancen girke to zakiga baki dafamun abinci ba zakiyi bayani! Fitowa yayi yanata masifa billyna?
” yes sweetie na yanaga ranka abace?
” abeg tawo mutafi na kaike kice abinci!
” cikin kissa tace uwargidan fa?
” common tawo mu tafi manta da’ita..
” okay sweetie!

Amina kuka ta fashi dashi cike da takaicen k’in dafa abinci taje!
” share hawayen ta tayi ta shiga kitchen dankali tayi masa  sannan tayi masa farfeson nama! Lemo ta hada tajera musu ak’an dinning table.
Wanka taje tayi tasaka orange din gown ta yafa mayafi! Palour tafito tana k’allo..
” kamar daga sama taje bilkisu suna ta dariya ita da haris rungumesa tayi sannan suka shigo palour!
”  murmushi amina tayi tatashi zuwa gurin haris sannu da zuwa yaya! Tana kokarin
” tureta yayi ta fada k’an kujera! Hannun bilkisu ya rik’e suka shiga dak’i..

Bilkisu ce ta lek’o palour tana dariyar k’adan kikagane amina!
” amina ce tayi murmushi bilkisu kenan wawa shi ke fadin abin da zai aikata, mai kuri shi ke bayyana abinda ya aikata. mai natsuwa aikinsa ne ke bayyana matsayin sa!
” mtsewww..

Tunda ta tashi tashiga dak’inta babu abunda takeyi sai sallah.
” Da safe amina tana yin wanka ta shirya musu breakfast, zama tayi tana jiran su!
” bilkisu ce tace sweetie na sai kara kyau k’akeyi ta bashi kiss a bakin sa!
“Murmushi yayi ya samu seat ya zauna! Bilkisu ta kwanta a kafadarsa! Tanata Murmushi dan Amina taji haushi..
” yaya ina kwana?
” kallon ta yayi ya juyar da k’ansa!
” to ga breakfast Nan!
” kije kicinye abincin ki banace!
” bilkisu ta taba fuskarta ne bari naje naci!
” amina ce ta kalle shi shima ya kalleta!

Yau kusan kwana biyu haris baya kula amina Yau ta shirya zata bashi hakuri!
” after 5  tafito tana kokarin dafa macroni bilkisu ta shigo! ” amina nace yau kidafa mana dambun kuskus shinake sha’awa!
” mijina bayacin dambu dan haka bazan dafa ba sai dai kizo kidafa!
” to ai naga yau girkenki yakama malama kidafa mana!
” tsake amina tayi ta cigaba da girke!
” aikin banza kawai basai idan mijin nake zaice abincin ba! Miji duk ya tsaneki!!!
” hmm cewar amina.

   Bayan sallar isha’i suna zaune kowacce tana danna waya!
Sallamar momy sukaji amina tayi saurin cewa sannu da zuwa ita kuma bilkisu ta dak’ko ruwa!
Sannun ki da zuwa inayini mumy?
lafiya ta kalou!
Wai ku har yanzu babu Mai ciki ne? Ko dayake ita waccan juya ce sai dai ke amaryar?
” bilkisu tace ai ita haihuwa nufi ne na Allah!
” oh karatu zakiyimun ne? to ki iya bakin ki!  in mijin naku yazo kuce yasameni agida!
” Tom mumy cewar amina.

   Haris yana dawowa bilkisu kawai yayiwa magana ya shige dakinsa, ” Amina da kinsa ta huce Yana zaune kan gado Kansa ta wada a hankali tafara kissing dinsa Nan da nan hankalin sa ya tashi! Bakin ta tajanye..
”  haba darling please kibarne mana nayi missing nake!
” kuka tasaka kai dakake fushi dani yaya!        ” please mata ta! Na yafe miki ina sonki! Ya rungumeta kenan bilkisu ta saka wane irin kara aguj……

Page: 28-30

Haba darling please k’ibarne mana nayi missing nake!
” kuka ta saka k’ai da k’ake fushi dani! yaya..               ” please mata ta! Na yafe miki ina sonki! Ya rungume ta k’enan bilkisu ta saka wane irin kara aguje suka fita suna zuwa palour suka ganta akwance!
” dak’ko min key dina amina.
” wannan cutar bata asubuti bace ba yaya addua’a ya kamata a tofa mata.
” a beg ina yimiki magana kina cewa addu’a? Ko so kikeyi ta mutu ne tureta yayi sannan ya shiga dak’in sa, bilkisu ya dauka sai mota!
” yaya katsaya kaje mana wallahi…
” will you shtup! Don’t know what wrong with you! This days kin canja halayeb ki, kafin ya karasa yafita ya sata amota.
” Amina Da tak’e tsayi takaice da bakin ciki yasa takasa kuka, tabbas sai tayi da gaske domin k’aidi da makirce ne irin na bilkisu! Zama tayi akan kujera tayi tagume,
” sallama taje Kamar daga sama ta amsa!
” oh ne farida Amina lpya ko uwar mijin tak’e ce?
” kuka tafarayi tana ba’ita baci ba bilkisu ce!
” ahaf bana gayamiki ba wallahi sai k’inyi Kuka da idonki domin matan yanzu in bakayi musu Jan kunne da farko ba sun dinga yimaka rashin mutunce!
” Amina tace taje tayi duk Abunda taga zatayi a cikin rayuwar nan ya fi sauk’i kai a zalunce ka fiye da kai ka yi zalunci, domin duk wanda ya zalunce ka ya yi maka guzurin lahira ne! Duk abunda zatayi kada ta hadani da mijina domin Haris yana sona sosai.
” hmm abunda nake gayamiki kenan namiji hankaka ne gabansa fari bayansa bak’i idan yayi miki wanka farin nan sai kinje duk duniya babu wanda  kekiso sama dashi idan ya kwaro miji bak’in kuwa sai kin gwammace ki rabu dashi, Dan haka kiciga da hakuri kinje?
” tohm zan kokarta!
” na tafi mijina najira na.
” tohm kigaida gida.

  Tana zaune tana jiransu a palour basu shigo ba sai kusan 10, ko cikakken kallon su batayi ba.
” Amina ashi furgeta takeyi! But doctor din ya kwantar mata da hankalin ta!
” a wulakanci amina tajeyo tace ai nazata ya cire mata furgetar!
” Haris dayake kallon ta yasan ranta yabace sosai! Amma sai cewa yayi me isa bazaku zauna lafia bani?
” ohh ne kake dorawa lefin? Ko kamanta lokacin datazo gidan nan Bata nemi zaman lafiya ba?
” bilkisu tace sweetheart please karka barni sai nayi bacci cuz ina jin tsoro!
” haba sweetiena cool down dear ina tare dake kinje! Nothing will harm u! Okay.
” oh my god! I so much love you my husband!
” murmushi yayi sannan yace bari ya dak’ko wayansa!.
” kasa Amina ta dak’ko maka!
” fuskar Amina ya kalla babu dariya sai kawai ya mike!
” kayi sauri please!
” yana tafiya bilkisu ta sa dariya tana nuna Amina uwargida Kenan ai saina addabik’i sai kinyi dana sanin aurata da mijinki yayi gashi yanzu nakara rabaki dashi kawai kara nayi!
” haris ne ya shigo yanaji muryar ki, me kike cewa?
” wai nace mata gobe tadamun couscous shine tayimun banza.
” Amina what wrong with u ne? Bakya ganin batada lafiya ne, ki dafa mata goben!
” kallon su tayi Wai dani kuke ne?
” da dawa nake eh?
” to nima banida lafiyar Kuma bazan tadafa miki ba! Don’t have u time ma! Sai da safe.
” kai gaskiya Amina batada mutunci kwata kwata bana jin dadin abunda takeyi mun!
” karki damu ne zan dafa mike tashi muje ki kwanta..

Sai da ya bari bilkisu tayi bacci sannan yayi mata addu’a ya tafi dak’in amina yana zuwa yatarar ta kwanta wanka yayi!
sannan ya kwanta kusa daita a hankali yake trying ya cire mata riga!
” mikewa tayi me k’ake kokarin yi?
” hakkina nakeso?
” amina taja numfashi tace badai niba sai Dai bilkisu! Bazaka gama cimun mutunci ba kazo kac…
” riko ta yayi haba mata ta karkiyi mun Haka, wallahi ina bukatarki? Kiyi hakuri please!
” oh namiji kenan da sauri tabar dak’in!
” yana binta har ta saka key a dak’in! Kuka tasaka tasan bata kyauta ba Amma babu yadda zatayi!!! ina kaunar ka mijina..

    Da asuba bilkisu tanayin sallah tasaka wata red din gown tayi kyau sannan ta fesa turare zama tayi akan gado tana gyara fuskarta..
” Amina tunda tayi wanka tana zaune Akan gado da twel a kirjenta!
Tashi tayi tatafi cikin dak’in akan gado ta ganshi ta zata bacci yakeyi kaya tafara sakawa taje mutum ya rungume ta! Firgeta tayi ta juya tana kallon fuskar sa.
” murmushi yayi yanzu ai saike bani ko please mana!
” ka kyaleni nace maka ai ba’a dole.
” bilkisu ce tatashi tanufi dak’in Amina a kofa ta tsaya tafara Kiran sweetheart k’azo ka dafamun mana!
” mikewa yayi yafito! ” Nifa yunwa nakeji Kuma kaje katsaya kana hira!
” muje nadafa miki kitchen ya shiga yafara kokarin dora ruwa!
” Amina tana fitowa ta tabbatar yana kitchen din! Bilkisu ta hango tana waya cintar maganar tayi tana cewa ummi karki damu yanzu ma nasamu million 3.
” tsake tayi ta shiga kitchen haris Sai kokarin zuba cous cous yakeyi kallon sa tayi tabar kitchen din..
” haris yayi mamakin da Bata ansa agurin sa ba ta karasa!
” bilkisu ma tasan Amina ballantana akan mijinta!
Mamakin su dabata zauna palour !

   ” tana cikin game a wayarta grandy ta kirata suna ta hira!
” grandy tace Amina kinga kikula da haris kada ki dinga farin ciki
idan yana bakin ciki, ko kuma bakin ciki idan yana farin ciki, saboda yin farin ciki lokacin da yake bakin ciki rashin sanin ya kamata ne, idan kuma ki ka yi bakin ciki lokacin da yake farin ciki to za ki gurbata masa farin cikinsa.
” tohm grandy nagode a gaida khalil!
” zaije.
Bayan sallar isha’i ta shiga kitchen ta dura taliya akan gas bilkisu ce ta shigo ta fak’i idon Amina ta zubar da da abincin!
” Amina tayi sauri ta matsa daga gurin ke bilkisu wannan wane irin dabbance ne?
” haris ne yake kokarin shiga kitchen din!
” bilkisu tana jinsa tace wayyoo Allah cikina wayyo cikina..
Agigice haris ya shigo me kikayi mata?
” ne babu abunda nayi ka kalle abunda..
” kafin ta karasa ya saukar da lafiyeyyen Mari afuskarta hakan yasa…….

Page: 30-32

Haris ne yak’e k’okarin  shiga kitchen din!
” bilkisu tana jinsa tace wayyoo Allah cikina wayyo cikina..
Agigice haris ya shigo me kikayi mata?
” Ne babu abunda nayi ka kalle abunda..
” kafin ta karasa ya saukar da lafiyeyyen Mari afuskar ta!
” hakan yasa yasa ta ruk’e gurin da ya mari ta, ne kamara??
” ko kallon ta baiyiba ya rike bilkisu sukabar kitchen din!
” suna fita tasaka wane gigitaccen kuka mai ban tausayi, Abincin takalla yadda bilkisu ta zubar amma tayi mata sharri dak’i ta huce ta shiga wanka tana fitowa ta saka atampha ga wata yunwa da takeji wayarta ta dauk’a ta kira farida buga daya ta dauk’a.
Hello amina ykke?
” lpylou kunyi waya da anty furaira?
” eh dazu munyi tace wai ingayamiki kisamu kankana da gwanda ki markada sai kisaka mazarkwaila ki shanye.
” hahaha ince Dai bakiye ba?
” ina tun yaushe nayi gaba daya na rikirkita oga!
” amina tayi dariya tare da cewa  muguwa da ban kira kiba bazaki gayan ba?
” a’a amina dama ina shirin nagaya miki! Yauwa sai dayan kisamu kwakwa ki jika dabino da cukwi ki markada ki saka madara hajiya ta hmm sai dai kin gwada!
” inshaa Allah zanyi zuwa gobe nagode!
” ina yaya haris?
” bansaniba ta kashe wayar, tsake tayi ta kashe wayar.
Sannu billyna me Yafarun ne?
” kukan makirce tafarayi wallhi sweetie na shiga kitchen bansaniba na barar da abinci shine ta kwala mun muciya acikina! Kuma nace zan dafa wane Har Ina kokarin kwashe wa!
” sannu babyna kinje zanyi mata magana yanzu me kikeso?
” indomie zance!
” alright don’t worry dear bari naji!
” yana fita ta kyalkyali da dariya hmm zakisan na shigo gidan nan.

Sallama yayi mata sannan ya zauna akusa da ita!
” wato amina gaba daya kin canja why?
” babu abunda na chanja dangani da halina!
” gashinan kin ta kurawa mata ta!
” oh itace matarka ne fa?  Yanzu haris almost 4year muna tare Amma wata datake da 3week’s tana kokarin ta hadamu? Baka tsaya kaje ta bakina ba yanzu wannan adalcine?
” da baki ba ai bazatace kinyi ba Dan rashin imani ki dakar mata ciki! To bazan dauke wannan rashin mutuncin ba! Kitashi ki dafamun indomie
” ita data barar taje ta dafama ka!
” bazata dafa ba kitashi malama!
” murmushi tayi ta nufi kitchen din cikin mintuna tagama dafawa!
” tana fitowa ta tarar da bilkisu akusa dashi, ta saka kanta akafadar sa!
” dur kusawa tayi ta mika masa!
” tashi nabaki indomie billyta tashe kinje!
” uhm ne kabani abak’i,
” ai Daman abaki zan baki kinje tashi babyna!
” Amina ta zuciyar ta kicike da bak’in ciki da takaice dak’i ta huce Sai kuka!
” yana gama bata sukayi sallama yatafi gidan momy!
” bilkisu ce ke faman dariya da murna acikin dakin ta, wayanta ne yafara ringing tana dauka taga ummi ce!
” ummi karki damu fa daf nake da korar amina!
” yauwa ‘yata kiye tayi mata sharri da Makirce kinje!
”  dadina dake basira!
” ai sonake tasani babu boka ba malam zamu gama da haris sai yazama waina mai dadin juye!
” hoo ummita bari naje inada series din da zan k’allah…

     Packing din car dinsa yayi a harabar gidan mumy sallama yayi ya shiga!
” son sannun ka da zuwa!
” ina yini mumy?
” lpy lou yana ganka some how? Me ke faruwa ne?
” kinyi abinci ne?
” a’a son yau da kanka kake zancen nayi abinci Kai da baka cin abincin kowa sai na matar ka!
” *Mata nah* dai mumy!
” Alright yanzu me yafaru?
” gaya mata yayi duk abunda yafaru!
” Kai amma amina tasamu sak’i idiot hartasan ta wulakanta kishiyarta tana juya kullum sai dai tace abinci tayi kashe! To kasan me zakayi a kanta yanzu idan da sabon ciki fa? In bahaka ba kasauwaka mata!
” mumy kidaina zancen sake fa inason matata fa!
Tunda Amina nayi magana ta mayarmun, kulawar da take ban tadaina to akwai dalili mumy!
Kaga ne zanyi maganin ta ci abinci….

    ” bilkisu tana fitowa taga amina nakallon american film! tana tashi ta chana tasha!
” Amina ce ta Kara chanjawa!
” Kinga malama karki Kara chanjan tasha tunda ba ubanki ne yasa TV dinba Kuma kidaina alfahari da gidannan domin nakusa na fitar dake so get ready!
” sallama ce takatse su zarau ce ta shigo, sannu da zuwa muje dakina cewar amina.
Amina mai yafaru baga kishiyarki atsaye kamar kuna fada?
” ke dai Allah yashiryeki wallhi mai ruwanki?
” aikuwa da ruwana wallahi kitashi tsaye karta kwace miki miji! Kema kizuba nake salon kissar nasan kinsan karatun ai!
” sai naga kamar zan cuceta wallahi!
” cuta fa kikace? To sai kizauna kina shakar bak’in ciki!

Kinga lokacin da nake gida mutane suyi ta cewa ban iya kama saurayi ba, maganar tanayi mun ciwo amma fa dana duba naga bafa mijina akace ban iya rikewa ba! Amma wataran sai nace Bari na gwada nema ranar da farouk yakirane na chanja muryata am telling you for good 5 mins wallahi gaba daya muryar sa ta chanja! After munyi aure na tambayi lokacin dana taba chanja muryata me yaji? Wallahi sai cewa yayi ai irin wannan maganar sai ta angaza wane namijin Kuma shidan ya rudesa.
” hakane zara’u wane abun munsan haramun ne amma muke aikatawa!
” tabbas Amina..
” yauwa zara’u su farida sunci mun bakya kula da gidanki? Haba zara’u ina karatun nake? Kazanta fa bakomai bace ba illar illah gari ke in kin tashi da safe kiyi kokarin gyara gidanki kiyi wanka! Karki bar kafarki da faso,gashi kuraje da sauran su! Mijin ki idan yadawo kinyi kwalliya kinsaka kayan dakika san sunfi burgeki Kinga yana dawowa yaganki tsaf tsaf ga kanshi nan da Nan lissafi zai chanja kinsan wasu mazajen sha’awarsu suke kwaso wa sutawo gida, idan yadawo yaganki kaca kaca sai wari da gumi aikin ga Zaki fita ransa.
” hakane Amina nagode! Please gashin nama wanda kikeyi nakeso ki koya mun!
” hmm sai kace na wane iya! To dai shi gashi kala kala ne kowa sai irin nasa!  Dafarko ki samu maggi da curry da tafarnuwa da dan kayan kanshi sai mai da tumatur da albasha da attaruhu inkina bukata, keware tsoka zallah ki yimata yankan fadi sai ki hada maggin ki da kayan kanshi da mai kisaka naman aciki kina mutsutsaka wa! Sai ki dura kaskon ki akan abunda zakiye idan yayi zafi sai kisaka naman nan yanayi kina juyawa idan yayi sai kisaka albasar dakika yanka kina juyawa ahaka zaiyi kisaka tumatur da dan attaruhu sai tafarnuwa ki dan kara ruwa kibarshi yayi sai ki sauke.
” amma nagode sosai dear Sai anjima…

  Da daddare Amina ta shirya cikin fitinannun kananan kaya duk inda ta gifta sai komai nata ya motsa ga wata humrah da take tashi!
” bilkisu tana ganin ta tayi burki!
” haris kuwa duk ya fita hankalin sa! Billyna dak’ko min wayata adaki!
” kafin bilkisu tayi magana amina tace zauna bari ne na dak’ko masa tunda ta tashi hankalin sa na kanta Har tadawo!
Zama tayi tanata tunani .
” Haris yace mata ta me yafaru ne?
” hmm bakomai mijina wata malama ta nake tunawa lokacin da tace mana Ku tuna duhun dare! To fa karku manta duhun kabari yafisa duhun cewa kayi sallah akan lokaci domin kasamu haske a kabarin ka! Dunga karanta alqurani ko aya dayane domin kasamu lada mai dinbin yawa! Yawaita sadaqa domin sadaqa batasa rashi, dunga azumin nafila kasamu domin kasa mu karin imani da Lada gurin Allah kasance Mai hakuri sai watara na labarin ka ya fadakar da wasu!
” bilkisu ce tace aikin banza kawai mata sai nace kinje kinsaka wasu kayan yan isa!
” ke bilkisu banson nonsense ne nakeson su ai ita ta sani shiyasa ta saka!
” tsake tayi ta nuna Amina da hannun ta ki kuma zaki sane ta shige daki!
” ko kallon ta amina batayi ba!
” Amma uwargida yanaga baki tanka mata ba?
” Amina tayi murmushi wanda ya fada maka magana mai zafi, kalma mai daci da kuna, mayar masa da tattausa mai taushi kamar ruwan sanyi! Shima inbai shiryu ba za’agaya masa!.
” hakane tashi muje bacci nakeji!
” kaje to ka kwanta!
” Haba amina please know! Haka yadinga sarrafa abarsa Har asuba..

amina tana kan kirjen haris a kwance bilkisu ta shigo rike da kwalba kafin amina tayi magana bilkisu ta kwad…..

     _HAPPY SALLAH!!!_

《♡♡♡》May Allah bless you on this auspicious day of Eid, and May it be a new beginning of greater prosperity, success and happiness.

      Yan uwa musulmai inayi muku barka da sallah
:- *Allah nake roko Ya yarda daku baki ‘daya, ya yardar daku, ya yaye muku dukkan bakin-cikinku, ya saukaka muku dukkan lamarinku,kuma ya sanyaku A cikin Ahalin gidan Aljannah*
_Ameen don alfarmar Annabi (SAW)_

Page: 32-35

*Assalamu alaikum*

*Barkanku Da sallah*
*May this eid bring new horizons of successes and achievements In your life! I love you all and hope kunyi sallah lapia…*

     Amina tana k’an k’irjen haris a k’wance!
” bilkisu ta shigo rik’e da k’walba kafin amina tayi magana ina bilkisu ta shammace ta ta kwada mata akanta! nan jini yafara fita..
” haris ne ya wanka mata mari yana kokarin ciro belt tabar dak’in aguje!
” asubuti ya dauke ta su katafi over speed yayi don suyi sauri!
” Suna isa aka dauketa emergency Nan suka fara yi mata treatment..
” Haris dake faman zagaye yarasa me yakeyi masa dadi, tunani lokacin da suke zaman lpya shida matarsa! Yanzu wane mataki zai dauka akan bilkisu? Ko na rabu da’ita ne? Kai bazai yihuba but sai ya nuna mata matsayin amina agareshi!
Doctor ne ya fito ya same haris cool down dear! Matarka tana cikin lpya but ka biyoni office! ” okay tohm
Yana zaune a kujera inda dr ammar ya kalle shi gaskiya haris akwai matsala? Ta yaya zaa buga mata kwalba kuma kasan it’s very dangerous!
” Dr actually abun yafarune a bazata bantaba tubanin zatayi haka ba?
” why not karaba musu gida cux wataran zafa a iya kisa! Don’t wish so things su kara faruwa! Ka zauna da matanka lpya bisa adalci da amana!
” nagode doctor! Yajikin amina?
” amina tana lpya lou sai Dai akwai dan matsala?
” a firgice haris yace which problem kuma?
” karka damu indai zatasha magunguna zata samu sauki..
” okay Dr thank your very much!

  Bilkisu ce take faman huce acikin dak’in ta nadamar abunda ta aikata wa amina takeyi, wayanta ne yafara ringing tana dauka taje muryar ummi!
” bilkisu ya ake cikine?
” ummi wallahi na kwafsa!
” kamarya kefa bakida hankali me kikaye?
” cikin rawar murya tagaya mata komai.
” bilkisu you’re still growing stupid! Yanzu idan ta mutu fa?
” ummi no time to talk much you better tell me abunda zanyi!.
” okay bilkisu yanzu wata kissar zakiyi tagaya mata komai..
” yauwa ummi na Bari to na dora girke!
” tohm kidai kula da tak’unki!
” karki damu..

  Haris ne ki zaune akan gadon Amina wane irin kallo yakeyi mata me cike da kauna da soyayyar juna!
” a hankali ta bude idanunta wanda suka fara nuna mata dishi dishi Sai daga baya ya washe! Idon ta ne ya sauka a kyakyawar fuskar haris..
” murmushi yayi sannan ya kara matsowa kusa da’ita sannu meena sannu kinje!
” idonta ne nan da nan yakawo hawaye!
” haris ne ya saka hannun sa ya goge mata hawayen! Haba darling dina kidaina kuka please kina saka zuciyata cikin k’una kinje! Kiyi hakuri kaddara ce kinje!
” kanta ta dan dafa a hankali tace yaya danAllah na taba yimaka abunda bansani ba?
” babu abunda kikaye mun ina sonki ina kaunarki sosai!
” tohm nagode amma…

  ” sallamar mame su kaje! Haba haris wannan wane irin zalunci ne ko dan kaga marainiya ce shine zaku tarar mata wallahi indai ta samu matsala a kanta kasane wallahi bazamu yarda ba!
” Haba hajiya kinsan dai inason matata kuma duk wannan abubuwan da suka faru tsautsaye ne!
” yimun shiru adinga wulakanta ta haba haba!
” Amina ce tace kayi hakuri yaya nasan abunda zan furta bazakaje dadin maganar ba! Amma ina son kasan shima kaddara ne! Please yaya divorce me!!!
” never ever stop it stop it  you’re my heartbeat you’re my life please karkice haka!
” mame kanta sai da taje wane irin abu! Haba Amina sak’i fa kike kira haba ‘ya tagare haba amina ki cigaba da hakuri kinje!
” haba mame ai hakuri kullum yinsa nakeyi ya zanyi yanzu yaya baya sona kwata kwata? ” danAllah ki daina fadin haka kinsan you are the only one person I want to be with for the rest of my life and grow old with I love you my sweet heart!
” fita yayi ya shiga mota directly gida ya’isa yana shiga bilkisu yagani zata fita durkusa tayi tana kuka mijina nasan nayi maka lefe amma danAllah kayi hakuri bansan lokacin da nayi hakan ba tsananin kishinka da sonka da nakeyi tashi tayi ta rungumesa please kayafimun uban yayana ka yafemun please!
” hmm to ya zanyi bilkisu dole muyi hakuri amma kije kibawa Amina hakuri ki tabbatar ta hakura kinje?
” tohm nasan nayi lefe amma nayi nadama!!!
” gaskiya bilkisu kidinga yawan karatun alkur’ani!
” tohm megida!

Mame yi zaune duk abun duniya ya i’sheta
Wanne irin shirme ne?
” to mame yakikeso nayi?
” hakuri nakeso keyi Bari naje natawo da abinci yanzu zandawo!
” sai kin dawo..

” Sallamar mumy taje oh ne wato anyi miki kishiya shine kika takura mata ko tana da ciki gashinan ta yimiki rauni!
” sannu da zuwa mumy!
” yauwa juya! Yanzu ke kuwa ki hakura mana sai kace mayya kinbe kin asirce mun d’ana gashi ke ba’a wane karuwa dake?
” Wadatar zuciya ta tabbata ga mutumin da kullum yake gode ma Allah akan kowacce baiwar da yayi masa komai kankantarta, kuma ba ya kaiwa Qarar Ubangiji awajen halittunsa, dan haka momy bazan taba cewa wane ai nake na haihu ba komai lokaci ne!
” banza har yaushe kikasan hakan mtsww to Bari ingaya miki daf nake da rabaku in har nagaje kinga tafiyata!
” hawaye ne suka wanke fuskar amina tana tunanin iyayenta tayi musu addu’a Dr ce ta shigo takara saka mata ruwa.

  Anty furaira ce ta shigo dak’in ita da zulaihat sallama sukayi taje ta yiwa amina sannu!
” yauwa anty ina yini?
” lpylou ki cigaba da hakuri kinje!
” hmm tace ta k’awar da k’anta!
” zulaihat ce tace Anty furaira wallahi ne tsoro auren yak’e bani wannan maza sai addu’a!
” ai dama hakurin ne cewar Anty furaira ai zulaihat hakuri zakiyi tayi kinga kwanan nan zaki shiga daga ciki!
” tohm anty amma kuma rayuwar auren fa?
” kiyi hakuri da talaucin mijinki da samunsa ki karfafawa mijinki gwewa gurin neman halal cin haram hatsare ne kuma mutane dayawa basu dauke shi amatsayin komai ba! Kije tsoron Allah!!! Komai kankantar abunda yakawo miki kiye masa addu’a ki godema sa, Ki kwarzanta abun, ki yaba masa, kinuna kinje dadi abunda ya kamata kiyi kenan.. karki ki tilasta ta masa yasiyo miki abunda bashi da halinye! Kiyi koyi da matan Annabi (saw) da matan sahabbai..
” Abu na gaba kuma ki nunawa mai gidanki kauna wannan zaisa mijinki yakara sonki! Zai fita ya hadu da Mata kalakala Yan kwalesa, to fa ke zaki dauke matake gurin tsafta da kwalliya komai aka gami tsaf ta hakane zaki rike mijinki tsamtsam! Idan kin tashi da safe kigyara ko’ina kema ki shiga wanka ki tsala kwalliya ki zauna kusa dashi Yana farkawa ke zai fara gani wane dadi zaije tare da annashuwa! Ki kaishe inda zaice abinci, amma karki barshi shikadai ki dinga yi masa hira,Ki rakasa Idan zai fita tare dayi masa addua.
” yanzu sai kiga mata sunata complain Akan mijin yafison daya acikinsu nan sun manta lefinsu ne! Sai kiga kishiyar tace kwalliya ga kwalisa ga iya zantuka masu dadi! Wallahi baisan lokacin da sha’awar sa zata tashi lokaci daya salo zai chanja! Amma dayar yashigo yaje bakinta yana ware yaje warin hammata wai Kuma ahaka tayi wanka ta ina zaisake a dakin ta? Hmm Bari na tsaya miki haka sai kuma wataran!
” tohm nagode anty.
” amina da take biye da’ita tace gaskiya nema nagode shiyasa Zama da mutanen kirki yana karar da kai ababe guda shida Son Allah, da bin Allah, da ambaton Allah,da gudun duniya,da son lahira da barin girman kai!
” mu bari mu tafi amina sai munzo gida kuma!
” tohm nagode…

Bayan fitarsu bilkisu ta shigo sallama tayi amina ta amsa mata!
” uwargida kuskure ne please kiyafemun?
” yafeya zanyi amma ki koma makaranta ko kya kara imani da tausayi!
” hmm ga abinci nakawo ko kyace!
” Alhamdulihi da bake salwanta ne ba komai zaizama tahiri *Duniya ce* kuma kowa da irin *kuncin rayuwar sa*.
” wane kallo ta yiwa amina sannan ta ta miki nabar sweetie na agida kuma yunwa yakeji bari natafi..

    Haris ne ya shigo yace an sallame mu bari nakai kayan mota!
Yana gamawa ya riko ta suka fito mota ta shiga ahanya tace kakaine gidan mame!
” kafatarsa ya motsa tare da murmushin da hushiryar sa suka bayyana!  A’a bazaniba!
” dariya taso tayi dataga Yana k’waik’wayar muryar ta! Suna isa gida ya k’aita dakin ta…..

  Yau kusan sati biyu da warkewar ta kamar kullum bata shiga harkar bilkisu yau bilkisu tashiga dakin Haris ya shigo da jakarsa dake dauke da million 3 a ciki dauke ta tayi ta saka a kar kashen gadon amina ta sannan tafita!

   Amina tadawo daga kitchen tayi wanka kan gado ta wada tana jiran bacci ya kwasheta!
Haris taje ya rungumeta matata nayi missing nake! Kallon sa tayi ta shige cikin jikinsa Nan fa salo ya chanja….

   Da safe d’ukan su Suna palour haris ya fito ransa abace ina kudin da na ajiye jiya?
” amina bata an karaba Sai amai…..

Page: 35-37

Da safe d’ukan su Suna palour haris ya fito ransa abace ina kudin da na ajiye jiya?
” amina bata an karaba Sai amai bandaki ta nufa aguje!
” bilkisu ce tayi shewa lallai ne gashinan kagani da idon ka basai anyi maka bayani ba, saboda taga asirin ta zai tonu gashi har cikinta ya k’ada ta tafi bandaki!
” wannan wacce irin rayuwa ce kuna *mata nah*Amma babu amana tsakanin mu?
” haba sweetie impossible na daukar maka kudi masu yawa haka!
” amina ce tafito tana dafa bango Yaya zancen me naji kunayi?
” maganar data kada miki ciki kikaye amai ita nayi,  ina kudina??
” ne bansan kashigo da kudi gidan nan ba wallahi!
” ba wannan zancen nakeyi miki ba kudina nace afito min dasu!
” bilkisu cike da murna tace sweetie nawa ne kudin naka? Za’a cuceka aharabaka da hakkin ka!
” almost 3milion natawo da’ita kuma kudin farouk ne!
” yanzu ne kake zarga kenan?
” bansaniba malama kifito min da kudina!
” na shiga uku ace babu amana tsakanin ka da mijinka!
” mtseww cewar bilkisu bari naji na duba maka dak’in ta zai iya yihuwa a karkashen bed ta saka!
” tabbas kuwa cewar haris!
Dakin suka shiga gaba dayan su, ” bilkisu tana daga gadon ta hango jakar!
” wannan itace!
” bilkisu tace lallai ne kinyi asara sata kikeyi wa mijinki? Allah yawadar wife like you!
” amina datake tsayi kuka ya wanke mata idon ta tace actually am not the one stole this bag but a Kwai god.
” common keep quiet!  Cewar Haris!
” sweetie banson ranka ya bace please kadaina biye mata barauniya kinje kunya suka bar dak’in!
” kuka ta saka Mai shauk’in tausayi….
Tunda abun yafaru Haris baya kula Amina abun Har yafara yimata ciwo tafita palour Kenan tana zancen zuci hankalin ta duk Yana wane wajen Haris ma yafito daga dak’insa Sai sukayi karo tafada kansa!
” yaji dadin hakan Amma Sai ya bata fuskarsa bakya ganine kika tureni???
” kayi hakuri hankali baya jike nane!
” Zama yayi Akan kujera Yana cike wasu takardu!
” ahankali ta kirawo sunan sa Yaya haris..
” menene wai?
” Dama inaso inje asubuti banajin dadi!
” meke damunki?
” ciwon ciki!
” Okay saikin dawo.
Karfe hudu ta shirya auwalu yakai ta asubutin doctor farex suna zuwa tajera layi yazo kanta!
” good evening doctor!
” evening dear Amina what wrong again! I won’t stop telling your this pregnant it’s time when it comes kima zakisamu naki fa!
” Dr is not all about that!!! ” ciwan ciki always ga vomiting,  some am feeling my self so week!
” Okay!
” gwaje gwajen sukayi Mata after some hour’s Dr yafito Yana congrats congrats am very happy for you dear!
” Dr kamarya!
” you have 2mouth pregnant!
” oh may good are you serious?
” yeah!
” ALhamdulillahi daman zan haihu mashaa Allah am so blessed! Kyautarka ta dabance!
” have a seat kafin su baki magungunan ki!
” okay.
” wata Mata tace congrats dear Allah yaraba lapia!
“Thanks …
” Dama nice mijina ke son haihuwa!
” Amina tace Kamar ya baiwar Allah?
” hmm rayuwa kowa da irin nashi kuncin rayuwa mu uku ne gurin mai gidan mu Amma kullum sharri kullum cikin dukana ya tsaneni ayimun kazafi babban abun takaicen shine ya hanani haihuwa!
” subhnlhi yar’uwa karki damu *Duniya ce* idan Ka nisanci munana ma mutane zato sai zuciyarka ta zauna cikin sanyi da hutu, domin mai munana ma mutane zato kullum yana cikin bacin rai da damuwa ..
bani numberki mayi waya!
” tohm nagode sunana fatima!
” ni kuma Amina…
tunda tatawo hanya Allah takeyi duk abunda take ganin kishiyarta tanayi gwara ita!
Lokacin data isa gida sallah tayi taga bilkisu azune tana kallo dak’in ta zata shiga.
” bilkisu tace ke marainiya bakisan kice kindawo baniba?
” ke watch your mouth in bahaka ba saina kararrayake agidan nan banza jahila mara hankali wacce batasan da’a ba!
” ubanki ne baisan da’a ba!
” na gida kike nufi ko kuma na office tayi shigewar ta daki!
” kukan takaice bilkisu ta fashi dashi!

” Amina tana zama taji wayanta Yana ringing dauka tayi anty Sumayya Sai yau kika kirane?
” haba yar lile ayimun afuwa inafata kuna lpya?
” lpylou ya yarana?
” suna lpya!
” to mungode Allah..
” Amina please maganin infection dakika gayawa farida zaki gayamun!
” namanta sai dai ki tambayi faridar!.
” haba amina kitaimaka?
“Daman tunda naga kiranki nasan wane abun ne!
” Amina yaushe kika koma haka?
” Abunda nasani zan gayamiki tadaina yawo babu takalmi takuma daina zama aj
Kasa tsarki da ruwan dumi, pant tadaina varin yana jiki mata ajiki dan wannan danshin yana haifar da abubuwa da dama tadinga chanja pant akai akai, ga aske tadinga yi idan tagama al’ada tasaka misk kafin tayi wankan tsarki ta shiga kuma cikin ganyen magarya! Sukenan wayanda natuna.
” nagode yar lele ai babu yadda zanyi tunda ma nasamu kika fadi wannan din!
” hhhh Bari na huta bacci nakije!
” bye bye..

  Karfe 6 suna zaune a palour ita da bilkisu kowa da abunda yake sakawa!
” assalamu alaikum juyoyin gidan nan gidan Sai kace makabarta babu hayaniya kowacce Sai ci tayi kashi!
” Amina tace sannu da zuwa momy!
” mtseww ke bakida da’a ko?
” bilkisu tace yaza’ayi kishigo kina zaginmu kema fa Sai da kikaye shikara bakwai sannan kika haihu!
” haba bilkisu menene haka?
” ne kika gayawa haka to wallahi zakisan nina haife mijinki ta fita daga gidan..
” bilkisu yaza’ayi ki tanka mata?
” an tanka din akagayamiki kowa irinki ne matsora ce dak’in ta ta shiga nan takira ummi….

Haris yana dawo yatarar bilkisu sai kuka takeyi ” lpya bilyta?
” ne gaskiya ka sauwake mun bazan dinga ganin tashin hankalin nan ba!
” menene wai gayamun?
” tunda kafita amina take zagina harda zagin babana ne bama wannan ne tashin hankalina ba da mumy tazo ta gaygaya mata magana!
” mumyn tagayawa?
” eh wallahi wauyoo mijina wallahi inasonka inason mumy…
Dak’in amina yashiga yana huce mari yakai mata yakara kai mata uwata zaki zaga sa’arki ce wallahi sai kitafi gidanku! Har kisaka mumy kuka?
” gaba daya ta gigice sai kuka menayi haka me nayi maka? Shekara ta nawa mumy na cimun mutunci nataba ramawa? Sauna wa tana zagi na na taba gaya maka? Ya isheni ya isheni malam mari biyar akan abunda ban aikata ba? To nayi mata ai duk uwa uwace kuma bansan rashin kunya ba!
Nagaji da wannan abubuwan bilkisu tazo tana shiga tsakanin mu shekara ta uku dak’ai bakasan hali na ba? Karka manta nifa amana ce agarika kuma ne marai niya ce A dinga hadamun abubuwa banda amfani agurinka sai da daddare to kasani komai yazo karshe! gobe zan tafi gidan mu zan barka da matar ka kuyi abunda kukeso ne na hakura dakai kaunar ka kuwa..
” ya’isa haka
” sai dai fa ka kasheni amma dole nafadi gakiya!
” karki sake kifita daga gidan nan banbaki izini ba!
” na zauna nayi maka me?
” fita yayi adaki samansa ya hau kwanciya yayi sai maganganun ta yake tunano wai shiya zaiyi ne???
” amina da take faman Kuka ta shafa cikin ta sai Dai agani idan yafito amma babu wanda zan gataya!
Haris shi kansa hankalin sa baya kwanciya amina batayi masa magana kusan sati biyu kenan ga wata shiga da takeyi!.
” ran amina ya bace zuciyar ta kullum cikin k’una! Wanka ta shiga tana fitowa vest da gajeron wando ta saka sai mayafin data daura aka!
” bilkisu munna gurin ta ba’a cewa komai haris baya kula amina!.
Lok’acin daya shigo gida gurin karfe goma! Bilkisu tana tayi masa hira!
” Amina tafito daga daki haris dayake faman kallon ta bilkisu ma sakar baki tayi kitchen tashiga ta hada madara da kankana sannan tafito ta samu guri ta zauna!
” haris duk ya fita hankalin sa bilkisu ce tace katashi kace abinci!
” to amina kince abinci?.
” banza tayi masa tatashi ta bude frige komai na jikinta yana rawa nan fa kan haris yafara juyewa tana gama abunda take yi ta shiga dak’i!
” wayar haris taje yace takawo masa tea da har tayi banza sai kuma ta dauka takai tana ajiyewa zata fita yace kin manta yau girkenki?
” murda kofa tafarayi ya cillata gado!
” kakyaleni banason haka!
” durkusa wa yayi dan Allah karki haukata ne please kitaimaki ne Allah ina sonki mikewa tayi zata…..

Page: 37-40

    Wayar haris taje! Sanar da’ita yayi takawo masa tea da har tayi banza sai kuma ta dauka takai tana ajiyewa zata fita yace kin manta yau girken ki ne?

” bata tsaya ta saurare shi ba! murda kofa tafarayi ya cillata gado!
” kakyaleni banason haka!

” durkusa wa yayi dan Allah karki haukata ne please kitaimaki ne Allah ina sonki mikewa tayi zata Fita kafin ya karaso ta bude kofar aguje ta tawo daga benen sa biyota yayi sunata zagayi a palour!

” bilkisu ce ta fito tana yatsena fuska me zangani haka?
” tsayawa yayi ya bita da kallo!
” Amina kuwa tuni ta shige dakinta kulle.
” wato dai kace mun taje tayi maka wane mugun asirin sai binta kakiye sai kace tsowon mayi?
” idon sa da yayi ja ya zauna Akan kujera sai sumbatu yakeyi ita kanta bilkisu dakin ta ta gudu ahankali ya bita cikin dakin.
” lafiya sweetie?           ” anan zan kwana!

” wacce irin magana ce wannan katafi gurin wacce kakeso mana?
” karkice haka billyta kema ina sonki fa!
” gaskiya…
” kafin ta karasa yace ko wasu irin mata ne? In ita ta gujeni aike bazaki gujeni ba? Dukan ku *mata nah ne* ne fa!
” hug ta basa daga bisani ta kashe fitila!!!

   Da asuba Amina ta nayin Sallah asuba ta gyara dak’in ta!
Gurin karfe 7 ta shirya musu breakfast ta zauna akan kujera tana watching catton!

” bilkisu ce tafito hannun ta cikin hannun haris Sai dariya sukeyi!
” Amina ce Tayi murmushin kissa tace sannu ku da tashi angwaye! Kun tashi lpya?
” haris ne yaja hannun bilkisu suka tafi dinning!
” Amina ce ta tashi ta nufe su kallon bilkisu tayi tace what is this? Kamata yayi kibare na zuba muku!
” haris cikin isa yace billyta?
” yes honey!
” tashi ki zubamin Kuma kibane abaki ke Kuma Amina kibar gurin nan banson ganin ki!
” Watever happened between us, if that were real then how happy would I’ve been.. haba mijinah abun alfahari na ya zakace Haka? Kamanta amina abokiyar rayuwar ka! Bari kaga kadan daga cikin soyayyar mu a hankali ta bashi kiss sannan ta huce room din ta..

” tsayawa yayi cak sannan ya mike tsaye ne bari na tafi office akwai meeting da nake dashi!
” hmm shanyayyi kawai ta dok’a tsake ta bar gurin.

Bayan sun fito daga meeting farouk yace haris lafiya jiya ban jika ba!
” don’t mind me tension din mata nah yayimun yawa wallahi!

” kai na matanka kasane ne gaba daya sumayya sai hakuri common girke bata iyaba Sai kwalliya da aikin turanci yanzu daza kace mata ya ake cikakkeyar sallah Sai kayi mata gyara kwata kwata mata babu addini babu tsoron Allah mtseew ai wallahi gwara ace batasan yes da no ba! Tasan tace ilove you but she don’t know how to show it! Why not bazaka hadasu da Amina!
” Amina have already change farouk!  listen to me..duk abunda takeyi mun tadaina yi idan nace maka Amina ta tsani ne karka karyata ne!
” haba haris Amina taka??
” yes ita Bata yimun komai oyoyo din da takeyi mun idan nadawo daga office tadaina wanda idan tayimun Ina jindadi Ina kuma ganin tafi sona fiye da kowa!
Worsted Abu ma ta hanani hakkina!
” to mudaiyi hakuri kuma muma mugyara halayen mu Yin murmushi, yin afuwa, yin sassauci, man ce da laifi ko ‘batanci da akai mana a duniya mai gushewa ne!
” tabbas hakane Bari naji zan biya gidan mumy!

Amarya ba kya lefi?
” shigeyar gari sumayya dama zakizo wallahi?
” gani dai kin ganne ai!
” ga ruwa bari nakawo Miki lemo!
” tohm ina kishiyar take?
” hmm tana dak’in ta!         ” wallahi shawara zan baki kar kiragawa yar isa idan ta gagareki ma atafi gurin boka!
” aidama sumayya ba saikin fada ba!
” bari natafi suna hira suka tafi palour ahanyar fita sumayya tace mezangani haka wannan maganin ai na me ciki ne? Ko dai abun ya samu??
” kai a’a sumayya?
” to inajin kishiyar ki fa tana da ciki!
” anya kuwa? Dana shiga uku Amma nasan me zanyi!

Bayan sumayya ta tafi bilkisu ta shiga dak’in ta cikin isa tace ga maganin ki kinyar!
” Amina tayi tiriss Chan kuma tace ohh abunka da me jego duk ta rikeci!
” wacece me jigon?
” farida mana haris Bai gaya miki ba?
” wane dadi bilkisu taje cikin murna tace ina bai gayan ba.

Mumy ina yini?
” ba lafiya ba! Wato matan ka sun Kaine bango marasa tarbiya to zan dauke matake ba karame ba!
” haba mumy kiyi hakuri please abubuwan dakike yimusu kwata kwata Bai dace ba!
” au mallaki ka zasuye to babu yar iskar data i’sa nagaya maka!
” wata budurwa ce doguwa baka Bai firgeta ba Sai da ta zauna kusa dashi!
” ina yini yayana?
” hancin ta ya kallah wane katoto ga kuraje duk sun bata fuskar!
” lpylou!
” mumy tayi murmushi nasan Baka santa ba to Amira ce Kuma ita nakeso ka aura umarni na baka Nan da sati biyu!
” what??
” fita yayi jikinsa duk Yayi sanyi.
” dole ka aure ta indai ne na haife ka!!!

   Da yunwarsa haris ya dawo directly dakin Amina ya shiga tana kwance alamun tunani takeyi!
” ina abinci na??
” wallahi cikina kimun ciwo ban dafa ba!
” baki dafa ba kikace?
” ka yarda dani mijinah Allah Bana jure aiki yanzu!
” dakata wannan alamomin ma sun ishine gurin bayyana kiyayyar da kikeyi mun! Nagode shikenan!
” a’a yaya karkace haka..
” fita yayi gurin cin abinci sai 12 ya shigo dukan su suna palour.
” ina kaje cewar bilkisu?
” inda ake ganin darajata Wai inada mata har biyu but bakuda amfani?
” haba haris zanyi maka karyar cuta ne? Sau nawa nake dafa abinci ranar daba girke na ba kuma kowa yaci? Yau ne fa kadai? Ka kasance mai adalci dan Allah!!!
” bilkisu tace to kalallameya kin kalmami she kenan to bazanyi ba?
” Amina tayi murmushi ke wayake take <gara maras>…
” ke kuma juya ba!

  Duk zanyi kaganin ku! Dak’in Amina ya shiga Yana kwanta wa akusa da’ita ta mike zata fita.
“kinke amincewa da mijin ki bakya gudun tsinuwar mala,iku???
” Buruss tayi da zancen nasa har tayi hanyar kofa..
” ki kwantar da hankalin ki kishiya zanyi muku
” kishiya fa kace???….

Page: 40-42

      Dak’in Amina ya shiga Yana kwanta wa akusa da’ita ta mike zata fita.

“kinke amincewa da mijin ki bakya gudun tsinuwar mala,iku???

” Buruss tayi da zancen nasa har tayi hanyar kofa..

” ki kwantar da hankalin ki kishiya zanyi muku!

” kishiya fa kace??? Kirjen ta ne yawani buga wayar dake hannun ta sai da ta wadi kasa tsaba gen firgeta da jin kalmarsa!

” kinje abun kamar amafarki ko?Abubuwan dakuke mun agidan nan ya’isheni I just decided to marry another wife! K’in ki zama mai hakuri da juriya da halayyar abokiyar zaman ki,har takai yanzu kina gayawa wasu lefen da nayi miki, ga nuna bacin ranki a gabana!

   Ya i’sa haka haris basai kayi kwana kwana ba ka karo mata biyu ma in kaso Amma kasane fa tunda kayi aure ka chanja halayen ka duk sun zama wasu iri ka kasa kwatan ta adalci a tsakanin mu! Amma kana shirin kara wane auren?
” ai ki daina fadin hakama kome zakiyi aure babu fashi!
” kofar dak’in ta taja tabar masa dak’in.
” tana fita ya zauna a bakin gadon ta babu yadda zanyi ne amina ina sonki kuma kice farin cikina bazanyi aure Dan na wulakanta ki ba sai dai dan bin umarnin uwata!
” gaba daya maganganun haris karaf a kunnu wan ta taje dadin abunda yace bude dakin tayi tatawo ta rungume sa sautin numfashin ta ne ke sauka afuskar sa!
” Yaya nima ina sonka!!! Duk abunda nayi maka kayafemun abisa kuskure nayi maka!  ka kara aure ina kuma yi muku fatan alheri!
” Ai amina bazanyi fushi dake ba domin nasan komai dakikeyi saboda ne kikeyi! To Amma kisane kamar yadda aurena da bilkisu umarnin ki ne to itama ameera umarnin mumy ne!
” rungumesa takarayi karkadamu mijina Allah yabaka ikon adalci!
” Ameen Amma bak’ice Allah yaban haihuwa ba?
” murmushi tayi sannan tace ai ka kwantar da hankalin ka kakusa samu.
” kamarya bilkisu tana da cikine?
” kallon sa kawai tayi sannan suka wada wata duniyar haris duk yasusuci akan amina.

    Da asuba bilkisu tatashi ta hada musu breakfast tana dinning ko jiransu batayi yiba taga haris ya riko amina sai hira sukeyi ita kuwa tana basarwa!
” Wane malulo ne ya tsayawa bilkisu kau da k’anta tayi har suka zauna.
” amina ce tace amarya antashi lpya?
” lpya cewar bilkisu!
” Yaya bari na hada maka tea din tana gama hada masa ta zauna kusa dashi!
” ina nake tea din bazan iya sha ba?
” aikuwa bazai yihuba tun jiya bakice komai ba!
” bilkisu tace badai muce komai ba! Sai wane nanik’e mata kakiye?
” mtseww ke Bana nanuki miki ne? Matso kisha kinje meenata!
” yaya wallahi banason k’anshin?
” yadda tayi magana yasa ya kara lan k’wasar da k’ai sai fa kinsha!
” aikin banza kawai sai kace wata me ciki Wai ba kyason kamshin tea din! Mtseww kibare masu ciki suyi fi’ilin nan Amma banda ke juya!
” will you shoutup! Nonsense kawai kika kara cewa mata ta juya sai na bata miki!
” Amina ce tayi murmushi tace bani nasha tea din yaya kadaina bata ranka!
” indai kinaso raina karya bace to ki matso na baki abak’i!
” tohm mijina bata ya dingayi sai data shanyi duka!
” yauwa kokefa?
” dama dan ya baki abak’i ne cewar bilkisu!

READ ALSO:  Zaki Hausa Novel Page 5 | Complete Hausa Novel

” nan da nan amina taje tashin zuciya a hankali ta tashi dan Kar su gane bari naji bandaki!
” tohm meena
” aguje takarasa bandaki sai da ta amayar da duk tea and chips din! Tana fitowa ta dauke goro ta tauna ko zata daina jin tashin zuciyar maganin ta tasha ta kwanta.
” tanajin shigowar haris yana shiga yagane amai tayi wanka yayi ya shirya kiss ya kai mata agoshi sannan ya fita!

    Yana fita office ya huce sun gabatar da meeting sannan ya rarraba wa mutane mayafan da suka kawo!
” farouk ne ya shigo office dinsa haris yanaga baka daukar wa su meena ba?
” akawai acikin car dina har na matarka ma!
” ya zancen auren naka?
” hmm gashi nan dai!!!
” hahaha kai ne am joking fah auren lafiya?
” hmm farouk kara aure zanyi!
” mata uku fa kenan?
” Ai  nafika sani!
” to Fata nagare lamire.

     Mumyn bilkisu ce tazo gidan tana zuwa dak’i suka fada sai kulle kullen munafurci sukeyi!
” ummi wallahi amina fa bata da kirke kawai kyali ne takeyi! Mugayen kissa Kuwa ba’a magana!
” to ke tsayawa zakiye akace kema yau kije kitsara masa tuwo kice indai yana sonki sai yace!
” hahaha ummi bomb angama kuwa haka zanyi!
” kisan kuma yadda zakeyi yabaki kudi kota yayane kinje?
” angama ummi..

Lokacin da Amina tafito palour azkar tayi sannan tayi alwala tafara sallah! Tana idarwa kitchen ta nufa..
” ohh amina da kokari kike tunda kinzo sai ki taimakan gurin tuka tuwo!
” nazo nagaya miki haris bayacin tuwon semo is better kiyimasa na shinkafa!
” as how?
” yadda nagayamiki!
” to please kindly go out tunda girke nane!
” ko baki fada ba bazan tsaya ba!..

   Bayan sallar magari ba amina tana k’an bed ta shafa cikin ta ciki da murna yadda taga ya kara girma!
Muryar haris taji fita tayi bilkisu ce atsaye tana masifa!
” sannu da dawowa yaya?
” yauwa why not baki gayamata banacin semo ba?
” ask her? Ai nagaya mata!
” yaushe kika gayamun? Lokacin dana tambayi ki ai haka kikace yanaci sai yanzu da wani bakin ki zakice kin gaya mun?
” to bilkisu tunda haka kikace yayi kyau! Yaya kayi hakuri!
” bakomai bari naje naci awaje!
” aikuwa baka isa ba wallahi sai kace indai kana sona!
” ke bilkisu meke damunki cewar amina?

To kaji i’yayen fada da danbe zaku ramar mun da da bakwa haihuwa sai faman ci da kashi..
” sannu da zuwa mumy cewar amina..
” yimun shiru munafuka to kusane sai fa yayi auren nan!
” amina ce ta huce bandaki da sauri amai..
” wane aure kuma mumy cewar bilkisu?
” laaah baigaya miki ba to aure zai kara?
” bura ubaiyi tabbijan aure anan gidan to inba bazai yi huba…
” Will you shoutup? u are still growing idiot..
” kyaleta aure babu fashi dole ne ayi shasha sha… ke kuma Amina ba wai ana magana sai amai ba cikinki ya tsure to aure dai ko kina yawo da yan bori sai anyi..
” mumy please kiye hakuri?
” umarni nake baka kuma nan da 2week’s!.!       ” mumy na amince amma zanyi tafiya uk sai  nadawo sai ayi bikin!
” ai ba lame za’ayi ba itama sai kayi mata dinner!!!
” lallai gidan nan akwai drama!
” dramar uwarke cewar mumy!
” ita dai amina harta gama magana batace uffan ba.

   Da safe bilkisu tayi tagume amina tana kallon series haris yace meena mike damunki kike yawan yin amai?
” dum tayi nadan lok’aci hmm ina ganin maleria ce take damuna!.
” you need to see doctor! Kizo muje yanzu asubutin!
” dubur burcewa tayi uhm yaya anjima auwalu yakaine karkayi missing office! Kuma kuna shirin tafiya!
” okay tohm auwal yakaike inkin shirya kinje!
” bilkisu ina kikace zakije jiya?
” banza tayi masa sannan tace kishiya ba unguwa ba!
” dariya haris yasaka.
mumy ce tayi sallama agidan su Ameera hajiya ce tafito tana sannu da zuwa!
” yauwa dama zuwa nayi akan haris nan da sati biyu zaa daura auren! Suka dinga hira har tatafi..

    ” to ameera kinga Allah yataimaki ke kinsamu miji nema nahuta da yawon nan dakikeyi!
” hajiya kenan ta shiga daki number maryam ta danna ke wannan jakin Dan hajiyar yayarda zai aure ne fa.
” wakenan?
” haris man kinsan haihuwa yakeso sau nawa ina zubda ciki yanzu dama ta samu..
” a’a amira sai munkai sunan sa gurin boka ya mallaka mana shi!
” tun yaushe ma ai wuyarta yazo zanje…
” Sai munci uban matansa!
” waje zamuyi dasu..
” Sai kinzo dai..

Bayan la’asar Amina taje asubuti Sai data jira numberta sannan ta shiga..
Dr yace sannu mai ciki cikinki lafiyar sa kalou and kicigaba da cin fruit da su fish haka!
” am vomiting! Dr har yanzu!
” okay I will write medicine for you! Zai tsaya!
” tohm Dr!
” zankira mijinki zansanar dashi akan exercise da sauran abubuwan..
” no Dr zangaya mai kabarshi please don’t call him!
” heyeee still you don’t tell your husband kinada ciki?
” yes!! Please karkasanar dashi please!  Kafin takarasa magana wayar doctor tafara ringing!
” kingane mijinki ne kuma i can’t lie to him!
” hello Dr farex how u dey?
” alhaji alhaji am fine!          ” what wrong with amina??
” oh your wife is sick has she tell u!
” but she said maleria ke damunta? ?
” eh da maleria din!
” okay zanyi meeting later we should talk!
” kinje ko?
” hmm Dr ne Dai ba ruwanka karka sanar dashi..
” anyway bakomai here is the medicine!

Tana fita jikinta duk yamutu…

   Haris ne ya shiga dak’in  bilkisu amarya bakya lefi!
” yimun shiru karamin munafuki!
” hannu yadaga ya wanka mata mari ne kikeyiwa rashin kunya ko to let me tell you aure babu fashi!
” kuka ta saka Mai cike da takaice ai kuwa sai nayi maganin amaryar! Kitchen ta shiga taga Amina zata dauke kofi!
” yauwa amina inason magana dake!
” inaje!
” yanzu abunda haris zaimana ya kyauta??
” dakata kisane fa abunda hakuri bai bayar ba rashin sa bazai bayarba, kishiyar Nan da halinta zata zauna dab haka kiye Fata tagare ce!
” mtseww ai dama nasan zaki fadi haka to ne bazan yarda ba kinjene ai?
” to Allah s.w.a yace:
﴿فَوَرَبِّكَ لَنَسْأَلَنَّهُمْ أَجْمَعِينَ *  عَمَّا كَانُوا يَعْمَلُونَ﴾ الحجر 92- 93.

( To rantsuwa da Ubangijinka! Haqiqa, zamu tambayesu gaba ‘daya * Game da abinda suka kasance suna aikatawa) Alhijir 92-93

“Haka cikin ma’anar wani hadithi da ya inganta Manzon Allah s.a.w yana fa’din cewa diga-digan bawa ba zasu gushe ba ranar Alqiyama har sai an tambayeshi akan shekarunshi akan me ya tafiyar dasu, samartakarshi me ya aikata da ita, dukiyarshi ta wace hanya ya sameta kuma ta yaya ya kasheta, iliminshi me ya aikata dashi..

“Akan duk wani nune da zun’de da zaki yi ga ‘dan uwanki,Akan duk wani abu da kika rubuta kika ya’da, ko aka rubuta kika so shi (like)
Akan kallo na muzan tawa da zaki yiwa talaka ko mabuqaci har ki ta’ba zuciyarshi,Kai hatta akan ni’imonin nan da kike ciki amma ba kya godewa Allah akansu?

” muhalli da kike nutse a  cikinshi, sutura da zata kareki daga sanyin hunturu ko ta sassauta miki zafin bazara, hatsi da zaki ci ya miki maganin yunwa da ruwa da zaki sha ya kareki daga kishirwa, akan ji da gani da kike amfani dashi, lafiya da kwanciyar hankali da kike ciki. Da sauran tarin ni’imomi da Allah yayi miki da ba zasu qirgu ba.

” tabbas komai da kike aikatawa za a tambaye ki akan shi ya ke wannan rai! Dan haka ki kyautata aikinki, kinga tafiya ta ..
” jikin bilkisu duk ya mutu!!!

  Bayan tayi wanka taje ta kwanta kusa da haris rungumesa tayi yadan tureta!
” menene haka yaya?
” aikina period ko?
” jitaye kamar ya gani! A’a banayi.
” how come’s?
” don’t know!!
” ashe kuwa zanyi tafiya da cikakkiyar lafiya!
” dariya tayi…

    Da safe ya shirya suka rakashi airport suka dawo gida..

” ameera suna hanyar gidan boka ita da kawarta sun ware dusko suna driving suna isa Ameera tace boka Dan jahannama ka juyan hank……

Page: 42-45

    Ameera suna hanyar gidan bok’a i’ta da k’awarta sun ware dusko suna driving suna i’sa Ameera tace boka Dan jahannama ka juyan hankalin sa yadda zaiga a duniyar nan babu kamata, naci uban matansa na mulkisu!
” hahahaha indai haka zakiyi tofa kina tare damu a wuta Zan Miki aikin da sai kinzama farin gyalle acikin su Amma akwai matsala fa?
” wacce irin matsala Dan jahannama?
” Yana da matar da take da addini ga ibada ga kuma tsoron Allah kullum Sai tayi karatun alkur’ani gata da sadaka bazan iya aiki a kanta ba!
” haba boka ya zakace haka? Ko ta wacce hanya ce abi!
” hahaha kinsan mu muna tsoron masu tsaida sallah Dan haka hanya daya ce damu idan mijin yafara gogamata wulakanci in damuwa tayi mata yawa in har tayi sakace da ibada to zamuyi aiki akanta!
” mtsw zata kawo mana akasi banza juya kawai!
” ke ta nada ciki fa ba juya baci ba!
” Amira suka saka dariya wannan juya din kaga ga kudin ka Sai kaji mu!
” haha haha!!!
Suna tafi ahanya ameera tana kinga Dan iska ko kirana bai taba yiba?
” bakin cimun yayi tafiya ba! Kuma ma ko Bai kiraki ba ai yau zai kirake!
” shiyasa nake sonki kawata, bari na biya asubuti ayimun test da magunguna kinsan alhaji fa yana aiki!
” Ameera dama hakura kikaye da alhaji kikama haris!
” impossible wallahi! Barima ingaya miki da cikin alhaji zan shiga gidan haris zan hada case zan raba Dan iska da matansa!
” hmm Allah yasawake….

     Ummi gask’iya Bazan jure ganin amaryar haris ba haba wannan cin zarafi har ina ga mahaifiyar sa tasamu agaba gaskiya kisan me zakiyi?
” me kike tunanin nayi malamai zan be? To wallahi wallahi na tuba duk abunda nasaka keyi yau saina bawa kishiyarki hakuri, kema kiyi hakuri ku zauna lafiya! Abunda yasa ma nazo shine nace muku kudage da addua domin yarinyar da mijinku zai aura bakowa bace ba ila amira!
” Ameera ide?
” ita dai…
” lallai wallahi dole natashi tsaye oho mo munshiga uku ummi kitashi kawai kitafi…
” ke bilkisu karkizo kina danasani wallahi tallahi in bakiyi hakuri ba to zaki wahala ki duba kiga kishiyarki a nutse ba ruwanta.
” haka dai kikace amma wayasan me takeyi…
” to kije tsoron Allah wallahi mutuwa gaskiya ce idan baki dogara da Allah ba zaki wahala komai da Allah yakeyi jarabawa ce jindadin aure jarabawa ce haka rashin jin dadin auren ma jarabawa ce, ki zauna kiyiwa mijinki biyayya wataran komai zai zama tarihi…
” to ummi nagode kigaida gida..
” zaije.
Mik’ewa bilkisu tayi tafara zagaye a palour chan kuma tace wallahi  ba zaiyihu ba dak’in ta ta shige…

      Misalin karfi takwas Amina ta idar da sallah ga yunwa da takeji mikewa tayi zata fita sai wayarta tafara ringing tana dauka muryar haris taje..
” mata tah tun dazu nake kokarin kiranki bata shiga ko har an manta dani ne?
” Hmm yaya kenan dafatan kun isa lpya?
” lpya lou kinga tea zan hada ma! Kin dai ci abinci?
” a’a yanzu nakeson ci dai!
” haba Amina sai kace wata yarinya kidinga wasa da cikinki?
” bahaka bani yaya wallahi bakomai nakeson ci ba amma yanzu zan dafa indomie!
” wannan wacce irin maleria ce ta dinga hanake cin abunci zan kira dr farex din naje!
” ba saika kirashi ba ai inaci yanzu! Yauwa kunyi waya da amaryar ne?
” bamuyi ba jiya su kawu sunkai kudi yanzu ina dawowa zan hada lefe?
” ya kamata kakirata kaje numbers dinta na abubuwa!
” okay sai gobe zan kira ta! Kaiwa bilkisu wayar inata kiranta bata daga ba!
Mik’ewa tayi ta bude room dinta sannan ta nufi dak’in bilkisu sallama tayi ta amsa dakyar!
” gashi zakuyi waya da haris!
” kece masa mai zaiyi mun?
” haba bilkisu mijinki ne fa wannan magana bata dace da kigaya masa ba!
” sai kuma nafada ba!
” Amina ta kirashi Yaya tak’e amsa zafin kishin ka takeyi!
” Danna speaker.
” ta danna bilkisu inasonki matatah ya saka dariya!
” itama bilkisun dariya ta saka sukayi sallama ya katse.
” Amina zata tafi bilkisu tace please zamuyi magana ki zauna!
” ina dai fatan lpya dai?
” maganar yarinyar da za a auro mana ce wallahi Amina Ameera batada tarbiya ballanta na kirke, bin maza aguri ta bakomai bani ba yanzu yakike ganin zamuyi domin idan haris ya shiga hannun ta sai addu’a?
” nidai babu abunda zance illah muyi hakuri dama shi aure ibada ne kuma hakuri shine jigonsa, kuma sai mu dage da addua itama Allah yasa hanyar shiriyar tace!
” hmm Amina kenan bakya tunanin halinta? Wallahi namiji ba dan goyo bani ba kisan wannan?
” Wallahi asara da lallace wa ce k’ice namiji ba dan goyo baniba ko kin manta aljannar ki tana kar kashen kafarsa? Manzon Allah (saw) yace kuffu alaika haza! Da harshen mu muke hadawa kanmu komai! Wannan kishiya da za’ayi mana ba a kanmu zata zauna ba kuma mudage da addu’a Sai anjiman ki!
” hmm aikin kenan komai kece hakuri  mtseew..

    Hajiya naje kina kirana lpya?
” tun asuba nake faman ta shinki amma kinke karkice sai yanzu kikaye sallah?
” hmm kedai bari hajiya bacci nakeji ne!
” Ameera Allah ya shirye ki wallahi ki tuba kikuma tsaya ke mutsu kinga Allah yahadaki da mutumin kirke kowa yasan babu ruwansa banson hada masifa ki zauna da matan sa lpya anjima kawunki zai kawo gadonki da kayan kitchen na bada kudin!
” tohm hajiya naje zan kiyaye yanzu bari naje nadawo kinje?
” to sai kin dawo..
” tana fita ta wada mota Alhaji nawa aurena saura 1 week!
” hahaha k’ice mun zai kwashi wahala?
” sosaima jiya naje asubuti sunci inada karamin ciki dan haka ina bukatar kudi!
” naje zan baki ko nawane please karki zubar da wannan cikin ko haifamun shi wallahi ina cikin halin danake bukatar d’a..
” wata muguwar dariya tayi azuciyar ta Alhaji kenan karka damu zan haifa ma amma fa sai ka kara kulawa akan da?
” ga check din 2million ka taba yanzu mekike bukata na bikin? Kabada order din less da material na dubai gobe nake bukata!
” Angama Ameera inasonki dama ne kika aura?
” kaga karka batamun rai! Sukayi sallama…

  ” ta kama hanyar gidan su suwaiba akan babban titi zata tsallaka wane mai mota ya bugeta nan yafito hankalin sa ya tashi domin kowa ta suma sai jini kifita ta kafarta asubuti ya dauke ta ya kaita likitoci suka yo kanta nan akayi treatment dinta suka saka mata jini..
” dr ina fatan babu matsala ko?
” Am sorry dear cikin jikin ta ya zube kuma tadan samu buguwa ajikinta amma Nan da 12hours zata zama normal!
” okay Dr nagode zirya yafarayi a asubutin yanzu inta tashi ya zaiyi? Abinci ya fita yasiyo mata..
” tana farka wa ta ganta asubuti hankalin ta ya tashi mikewa tayi taje jikinta zafi tana kokarin fita taga wane matashi na kokarin shigowa!
” sannu kinje wallahi tsausayi yasa na bugeki yanzu gashi kin rasa cikin jikin ki?
” what na rasa ciki na kana nufin ya zube?
” eh kiyi hakuri kaddara ce..
” bakomai bari natafi sai anjima!
” Da kin tsaya na kaike sai nayi bayani..
” kabarshe kawai ta kama hanyar gida..

     Assalamu alaikum
” wa alaikis salam A’a farida sai yauwa?
” Wallahi kinsan nayi nauyi ne yanzu ma daga a subuti na biyo!
” sannun ki da zuwa anshi ruwa!
” ashe yaya aure zai kara?
” haramun ne da bazai kara ba?
” oh uwa son miji karki yo kaina mana ku dai dage da addu’a!
” haha munayi kuma zamu cigaba ke gaba daya na fara susucewa kibayar asiyo min zautun,habbatus sauda da zamzam kinje?
” tohm zan bayar yanzu kindai gyara kanki?
” kinga farida Dan yimun wa’azi nema na karo!
” kinma raina ne menene baki sani ba?
” ki daiyi mun ina cikin halin taimako!
” to Abu nafarko karki zama Mai yawan yin musu tsakanin ki da mijin ki Yana kawo rashin girma mawa , ki kuma kiyayye Hana mijinki hakkin ki in bahaka ba zaki fita daga zuciyarsa, kuma kizama Mai sirri tsakanin ki da mijinki, gyara dai ki cigaba dayi, Ki nuna mishi shine  oga agidan sa komai sai da yadda shi da amincewar shi za’ayi agidan ki! nuna kaunar uwarshi ki nuna mishi kin dauke ta tamkar wace ta haifeki ki kuma yi hakuri da wannan halin nata, duk girmanki namiji yanaso ki maida kanki tamkar yarinya mara wayo, kiyi ta mishi shagwaba irin na yara Hakan zai sa ki kara sace zuciyar sa, girken Nan karki gajiya gurin yi masa da dai sauran su.
” tohm nagode sosai..

Bilkisu tana palour azaune jitayi kawai an shigo nafisa tagani tasaka wasu kananan kaya gaba daya sun matseta koina ajikinta amatse,
” anty bilkisu ykke?
” nafisa wannan wacce irin shiga ce?
” wallahi naga tafi karbuwa gurin maza!
” oho zuwa gidan nawa kikaye da wannan shigar?
” to wallahi baki isa ba..
” Amina ce taji hayaniya tafito bilkisu me yafaru kike ta fada ke daya?
” danAllah dubi nafisa kalle kayan jikin ta?
” sannu da zuwa nafisa shigo ki zauna..
” yauwa yar gari zama tayi suma suka zauna!
” Amina tace nafisa kikuwa shekarar ki nawa?
” 19 by may.
”  good yanzu a kawo miki sweet a leda da kuma wacce taki abude duk iska ta busar da i’ta wacce zaki dauka?
” kinjeki ta leda Zan dauka mana!
” to amma ki dubi ke Allah yayi miki halitta ta kwarai amma kina banzatar wa haba nafeesa wannan shigar bataki baciba kina yar musulmai, wannan damammun kayan sukansu illah sukeyi ba karami ba!
” anty Amina yanzu fa haka ake yayi ki duba kigane samari sunfi son hakan?
” haba nafeesa shigar nan take zata saka mazaje da Dana acikin halaka, Ko’ina dame zasu zubar da mutuncin ki!
” haka dai kikace!
” a’a nafisa kinyi kuskure duk macen data watsar da kanta da muguwar shiga ba namijin kwarai da zai dubi ta ballanta na yayi sha’awar auren ta kiyi kaffa kaffa da jikinki do min ta haka ne zaki samu miji nagare!
” Hakane anty Amina nagode kuma daga yanzu nadaina!
” kiyi shigar Kwarai sai kiyi dace da miji nagare…
” kubani hijjab nagode..
” bilkisu ce tace nagode amina zama da Mai ilimi sai kayita k’aruwa.

Farouk sun hada lefe akwati 12 sai na Amina da bilkisu guda uku uku momy ya kaiwa.
” Yan uwa aka hada akatafi kai lefe hajiyar Ameera da taga lefin murna ba’acewa komai haka suka bada tukwuice dubu dari..
” bilkisu da Amina sai gyare gyare sukeyi haris zai dawo!
abinci akeyi masa k’ala k’ala basu Gama ba sai karfi 7 na dare lokacin haris ya shigo..

” wayyooo hajiya wannan uban kayan lefin duk nawane!
” gaskiya ki gode Allah kinyi dacen miji nagare.
” bari naje saloon kinsan gobe kamu ga katina Farouk yakawo min!
” tohm sai kin dawo!

Haris direct dak’in sa ya huce yayi wanka sannan ya sak’ko tarar da matan nasa yayi duk sunyi kwalliya sunyi kyau Amina kuwa takara Kiba sannu da zuwa suka yi masa!
” bilkisu andaina fushin dani?
” cikin wata murya tace yaza’ayi nayi fushi da mijina? Tsana nin kishin ka ne!
” yayi dariya Amina wannan tumbin da kika ajeyi fa sai kace ciki!
” hmm azuciyar ta tace mashaa Allah!
” Nan suk’aci Abinci daga nan ya shiga dak’in bilkisu…

  Washegari ya nufi gidan su Ameera!
” lokacin da tafito tayi wane irin kyau tafiyar da takeyi ma da bance!
” assalm abokin rayuwa ta! Dafatan kadawo lpya?
” lpya lou ina fata Kema kina lpya?
” to gashi nan Dai Katafi kabarni da tunanin ka da Kuma zumudin naganka Wanda Hakan yasa zuciyata wasu wasi!
” murmushi yayi..
” sannan ta dakko taruren da boka yabata ta shafa masa!
” a furgice yace Mata  menene haka?
” kashin shina kaji Yana Jin kanshin kansa yafara juyawa!
” Amira tayi shigewar ta gida tana murmushi!
” tunda yabar kofar gidan ya koma gida babu wacce ya kula duk motsen da daya daga cikinsu tayi sai yace Amira!
” bilkisu hankalin ta yatashi…
” haka suka  aka dinga kashe kudi ana sha’anin biki..
” ran lahadi aka kawo amarya!
” lokacin daya i’sa ya tattara su a palour yanzu kunsan dai ku mata nah ne dan haka A kula mun da Amarya banda ci mata zarafi babu wulakanci!
” Sukace tohm ya hau Sama da’ita!
” Amina ta shiga dak’in ta bilkisu ta bita!
” Amina gaba daya haris ya canja!
” bilkisu nema haka nake gani! Hakuri Dai zamuci gaba…

    Washe gari da safe ta ware musu disk’o ko’ina agidan ya dauk’a Amina tun tana jurewa kawai tafita..
” Ameera ta gani tanata dirkar rawa amarya sannu da tashe!
” banza tayi mata!
” Amma Ameera wannan raye rayen da wak’e wak’en sun sabawa al’adar ki, gaskiya ki daina domin duk harkar shidanu ne!
” ke dakata cewar Amira banason fi’ili da munafurci me ruwanki dani naga gidan mijina ne dole na shakata?
” ashshaa na lura bakya hangen halakar dakike ciki wannan mugun haline ga asarar lokacin ki ga sabawa Allah, ki karanta al’qurani man ko kuma kikaranta tahiri kifa ya kamata ki nuna wa wasu!
” ke dakata!
” lpya me yafaru? Cewar haris!
” rungumesa tayi tana kuka Wai banda iko agidan ka domin bak’a sona!
” Amina ya k’alla Bana sonta?
” nifa ba haka nace ba!
” bude idonki Amirata bari kiga wacce banaso!…ya nunsa ya dauka ya wanka wa Amina mari!
” bilkisu ce tace mari?……

Page: 45-50

    ke dakata!
” lpya me yafaru? Cewar haris!
” rungumesa tayi tana kuka Wai banda iko agidan ka domin bak’a sona!
” Amina ya k’alla Bana sonta?

” nifa ba haka nace ba! Cewar amina..

     ” bude idonki Amirata bari kiga wacce banaso!…ya daga hannun sa ya wanka wa Amina mari!

” bilkisu ce tace mari? haba sweetie k’omai k’adau hannu k’a mari mu don’t forget fa mu matan k’a ne why not ba zakayi mata fad’a ba ko k’aman ta babu kyau dukan mace Amma agaban Amarya?

” Gaskiya matanka basu iya magana ba mijin naki kike gayawa haka! oh ne Amira ashe matan naka basu da tarbiya? To gaskiya kuna bukatar gyara?

” bilkisu cikin masifa tace k’e dak’ata k’ingani!  mu ba sa’an ninki bani ba dan haka ba zakizo kizamar mana annoba ba!
” oh my god kina trying k’ice ne ba matarsa bace ba to `let me tell you we are all thesame` sai dai ma nace muku mijiku yana tafin hanuna! k’uma yanzu muka fara zaman, kuma.. kuma.. tafashe da kuka nice annoba k’a najinta fa aguje ta hau sama..
” Amira tsaya please kitsaya!

” ke bilkisu wallahi Sai na koya miki hankali har kema amina! Binta sama yayi..
” haba amarya ta kidaina Bata ranke akansu kinsan nafe sonki!
” juyawa tayi tana wane sabon kuk’an wato sona kake ba kauna ta ba?
” zo ki rungume zakije kaunar ki!
” A’a nak’i..
” kinaso na shiga cikin wane haline?
” dariyar mugunta tayi sannan tayi hugging dinsa yanzu to yaushe zamu tafi hooneymn?
” yaushe kikeso?
” next week!
” angama ki fara shire…
” okay my sugar!

     Haba! Haba!! Haba!!! Abun nan yafara kaine bango fa wannan wanne irin rashin mutunci ne nagaji wallahi nagaji wata banza ta shigo tana juyamu ai wallahi bazai yihuba! Amina kinke kice komai? Sai kace bakida zuciya ya dauke hannu ya marike but ko ajikin ke?
” bilkisu me kikeso nayi na rama? Kokuma nayi sa’in sa dashi?
” ai in takama sai ki rama kokuma kice uban amaryar kwata kwata bakida kishi haba sai kace ba mace ba?
” hahaha har kin ban dariya mijina ne dan yakara aure sai na haukace ayita hauka ana rubutan zunubi am not like that! Idan mukayi hakuri everything zaizama okay!
” mtseww aikin banza kawai aikinki kenan to ne bazan jure ganin bakin ciki ba kingane?
” bazan ganiba sai kinje kin aikata naga saka mak’on ki!
” zakigane sai nayi out da’ita?
” ki nutsu malama in zaki nutsu! Shiyasa Abdullahi bnJa’afar (R.A) yayiwa ‘yarsa
nasiha a ranar kaita daki dacewa:”Inayi miki kashedi da kishi domin mabudin saki ne! Kul da yawan zargi don yakan kawo qiyayya! Ki saba da tozali ” Kishi yakan wargaza gida ne!
Shiyasa yazama dole a wajen mace tagari ta nisance shi kisan Wanda zakiye..
” naji sai anjima! Dak’inta ta bank’a ta shiga nan da nan ta danno number Rashida bugo daya ta dauka!

” ya akayi ne?
” kizo inason ganinki kinje?
” Tom sai dare zan shigo!

     Amina dake dak’inta tunanin rayuwar su ta baya takeyi su kadai mijinta bai taba yi mata tsake ba Amma yanzu har tak’aisa da mari!  Banson irin son danake wa mijina naba Amma marin da yayimun sai yabiya da k’ansa Chan tayi dariya ta shafa cikin ta baby na kaine farin cikina gashi yau kusan wata 4 sai girma kakeyi murmushi tayi Sannan ta shiga toilet.

Bilkisu tana kitchen tana hada lunch muryar Amira da haris taje cigaba tayi da aikin ta!
” tana ki shingide Akan ka fadarsa my sugar!
” yes meerata ya akayi?
” yunwa nakeji fa kaje kagani ko tagama!
” mik’ewa yayi ya shiga kitchen din ko sallama baiyi ba!
” A tsorace bilkisu tajiyo hmmm wata ajiyar zuciya tayi sannan tace haba sweetie ya zaka shigo babu sallama!
” tsake yayi mata ince Dai ne ba arne baniba to na baki 5mins kikawo abinci k’an dining my sugar tanajin yunwa!
” Tohm angama, Yana fita ta saka dariya wane Kuma sabon munafurcin Wai my sugar hahaha!

    ” suna k’an dining a zaune Amira sai wata shagwaba takeyi Wai ita a lallai yunwa takeji bilkisu tana ajiye abincin jitaye kamar ta kwara mata!
” gashinan nagama!
” ke dallah zubo mata tun dazu takejin yunwa fa?
” Amira data lura da yadda ran bilkisu ya bace sai cewa tayi ne.. ne.. gaskiya kai zaka zubamin!
” bilkisu data sake baki..
” mik’ewa yayi yazu ba mata zai zauna tace kazo kaban a baki cikin shagwaba!
” to yace….
” bilkisu da zuciyarta ke faman soyuwa! dauk’e k’anta tayi Sannan ta zuba itama!
Amina tana cikin dak’i ta saka wata riga ta saka blue Mai karamin hannu ta kamata sosai cikin yafito abun sha’awa wandon ta ta dak’ko black da bai wuce cinya ba ya k’amata sosai tayi wane mugun kyau!

     Palour tafita sai data huce ta gabansu wane kanshi da ya duk’e hancin kowa a cikinsu..

     ” haris ne yadaga i’donsa yana kallon ta duk surarta abayyani wane yar.. yaji ajikinsa ya kara dora idonsa a hips dinta….

     ” bilkisu kuwa uwar kishiga gaba daya zuciyar ce takara jagulewa Amma sai ta dak’e…

    ” Amina ce ta danyi baya am sorry banganku ba ai! Sannun ku da huta..

      ” Ameera ce ta zubawa cikin ta kallo..
” bilkisu ina socket din nan zan danyi training….

    ” gashi Chan ajiki..
” opps bankula ba ai…

    ” bilkisu tayi dariya gwara dai kiyi exercise din wannan tumbi haka sai kace na masu ciki!

     ” wuuf Amira tace inah ai Amina juyace sai dai kujerani kugani!

    ” haris duk ya susuce lokaci guda Ameera ce ta tabashi lafiya dear?
” uhm ai tumbin yayi mata kyau ne sosai Amina kizo kice Abinci mana!

    ” A’a na koshe kabawa amarya abaki k’awai nagode!

    ” ya zaki dinga zama da yunwa?

   ” Amina tayi murmushi ai wacce akeso ita za’agayawa maganar nan! Karku manta kuyi addu’ar cin abinci *BISMILLAH (ko) ALLAHUMMA BAARIK LANA FEEHI WA AD’IMNA KHAYRAN MINHU*…tayi tafiyar ta dak’i…

      Amina tana kwance Akan bed dinta addu’ar kwanciya bacci takeyi  taje motsen mutum sallama yayi ya zauna!
” ko k’allon sa batayi ba!
” Amina fushi kike dani ko? Hmm komai kika ga dama kiye Amma ina kaunarki sosai…

     ” yaya banson wannan kalaman daga bakinka domin kullum dasu kake amfani gurin yaudara ta da kuma bani hakuri amma kuma ka chanja why?
” Amina ni kaina nasan inason my sugar!
” wacece your sugar Kuma ohhh kara aure zakayi?
” hmm Amirace my sugar! wasu abubuwan idan ina tare da’ita bansan lokacin da nakeyi ba! ” ne nawa yaya haris din ba ruwansa he’s so silent so gentle so cool but bansan lokacin da kazama haka ba?
” Addu’a zaki dinga yimun kinje?

    ” inayi amma ya haris kasani fa yana daga cikin hakkokin mace a kan mijinta ya rika yi mata kyakkyawan zato, Domin mummunan zato shi ne yake kawo
rashin zaman lafiya da rigingimu a cikin gida.

     ” hakane Amma kiyafemun Kuma ki amsa kirana please!
” Sai da safe takara jan bargo!

    ” ya ina miki magana k’ice haka? Jan bargon yayi wasu kayan bacci yagane ajikinta Amina kidaina saka irin wayannan sai muna tare!

” kafin tayi magana taje dumdum ana knocking din door dinta nan haris yayi maza yatashi…
” yana fita ta saka kukan tak’aice wato k’aida mijinka ma baza abarku kuyi tad’e ba?…

    Da safe bilkisu da Amina sunata hira sai gashi ya sauko suka gaishe shi!
” am late fa inada meeting! Kafin yakai kofar sa Amira ta sakko my sugar wait…
” okay tsayawa yayi hope lafiya!.
” lpya lou turare zanfisa maka nafison katafi kana kanshi..
” that’s my sugar..
”  sai data Kalle su bilkisu sannan tace ya maganar honeymn din?
” by friday I think zamu tafi..
” okay my sugar muah sai k’adawo!
Palour ta karaso tana hneymn zamuje hehehe!
” bilkisu ta saka dariya kinje wata Gara sauna honeymoon din banza a lallai Sai kin Nuna ke ‘yar talakawa ce?
” haba Bilkisu kidinga sanin maganar dazake fada mana ke wacce talaucin da arzuk’in ai duk na Allah ne! Karkuma kimanta alfahari ba namu baniba godiya da Allah shine namu!
” ai Naga sai wane rawar kai takeyi!
” nayi din ki hanani inkin i’sa banza wacce miji baya sonta…
” amina ce tabata hakuri ta shiga dak’inta…

Gurin karfi biyar na yamma Amina tana ta game kawai taje sallah..
Wayyoo dadi grandy tayi hugging dinta Sai yau kikaga damar zuwa gidan nawa!
” cikinta kawai ta tsaya kallo Chan koma tace Kai alhamdulilahi naji dadi suka zauna akan gado!.
” gani Dai ai nazo ai tun jiya nazo ina gidan mami!.
” au shine kika k’i  Zuwa gidana?
” haba Aminatu ne na’isa Amma gaskiya ke Sha Sha sha ce wato kinada ciki Har yafito shine baki gayan ba?
” cikin lpya grandy ne banida wane ciki..
” yimun shiru wannan uban meye shekara 4 ana neman samu yanzu Allah yabaki kikeye shiru?
” to ai grandy baki mutane nake gudu fa?
“Hmm….
” please karki gayawa haris!
” laaah Anya lafiyar ki kalou?
” naji nidai kome zakice kifada Amma please grandy ta karki fada!.
” naji Bari na tafi khalifa na jirana sai jibi zandawo kinje?
” tohm kizo da wuri..

Bayan tafiyar ta kitchen amina ta shiga ta dora girke…

Sunata cin dinner Amira ta sakko taci hijjabi har kasa ga likaf tace my sugar zanje naga yajikin hajiya ta!
” ai dakin bari nakaiki?
” aa nema yanzu zandawo tafita..
” haris yace kukalle shigar datayi ta mutunci daga yanzu kuma ita zaku dinga yi…
” sweetie kenan!…
” bazakiyi bani??
” bilkisu tace Aa ai ban isa ba!

Lokacin da Amina tashiga daki biyota yayi kamar jila…

   Yau thursday suna zaune a palour amira ta kashi kallon tasaka waka.
” Amina tace bakya ganin kallo nakeyi ne?
” bilkisu tace ai dabbance ne wannan!
” ne kike cewa dabba?
” ke ai gwara dabba dake yar bunsuru kawai..
” Amira ta shammace ta takaimata mari..
“Amina ita ta wankawa Ameera nan suka fara kokawa bilkisu da amira ihun amira yasa haris sakkowa kasa!
” wane gigitaccen kuka tasaka kanajin kukan kasan ta daku!
” haris ne yacire wata waya yafara zubawa bilkisu yajiyo kan Amina kenan tagudu daki binta yayi yana wallahi sai kinje ajikinki..

” kayi hakuri please har yakai mata dukan grandy tace dakata dakata nace!
” jikinsa ne duk yayi sanyi dayaga grandy….
” sharrin mace zakabe kenan ka illatar da ita da kuma abunda  yake cikinta!
” kamarya??
” ga matar taka nan ka tambayi ta!
” Amina dake faman kuka, haris yace Amina cikine daki?
” banza tayi masa!
” jijjigata yayi please ki gayan please….
” fita tayi tabar mai dak’in ta lik’a gate batanan Hakan ya tabbatar mata da tatafi komai daren yau sai ta bar Masa gidansa..

” Palour da zata shiga haris yace da Amina zantafi paris!
” wallahi dani za’aje cewar Amira!
” Amina tace babu inda zanje bazanje ba bani zuwa taja tsake ta shiga dak’inta…
” in dai har ne mijinki ne dole kije…
” mayafinta da jaka ta dakko tayi hanyar fita!
” haris ne ya jawota jikinsa menene haka? Ina zakije?
” gida zantafi nagaje da zama da..
” kafin takarasa yasa bakinsa anata ki kalle idona kiga yadda…..

Page: 52-55

    Kuk’a ta sak’a daga bisane k’uma tace k’a k’alle abunda Amina tayimun k’a duba k’agane ta k’usa na k’asani to wallahi kazaba kone ko itah?..
” haba my sugar menene na maganar Haka?
” Au bazakayi ba?
” direct ya shiga dakin amina!
” da murnar ta tashi sannu..
” ke Amina kije gida saina nemike..
” ya haris?
” yadaka mata tsawa ki fitar mun agida ” haba yaya me nayi maka zakace nabar gidanka karfa kamanta kai mijina ne!
” ke kuma mata tace, abeg kifa agidan nan kafin raina ya bace!
” basai ka wulakanta ne ba zan bar maka gida..
” dauke abunda zaki dauka kibar gidan to wallahi Akan amira babu abunda bazan iya yi ba! Am so much in love with her..
” jakarta ta dauka ta sakawa room din key hanya fita tayi tana kuka tana goge hawayen i’don ta..

” hajiya ina zakije kina tafi  kina kuka?
” murmushin karfin hali ta yafuco hmm uhm tana ta Kame kame Sai Kuma kuka yakara subuci mata …
” ko baki fada ba nasan akwai matsala in kuwa abunda zuciyata ta sanar danine gaskiya haris ya tafka babban kuskure, kuma kidaina kuka karki illatar da kanki da abun cikin k’i, rayuwar aure a Kwai dadi Amma hakurin ta yafi yawa…
” haris ne yafito yana faman masifa bazaki barmun gidana bani ba?
” gate ta Bude tafita tana kuka Mota ta tsara..

    Bilkisu ta fito palour tanata mik’a Daman niyar da takeyi taje dak’in amina kafin ta karasa taga kofar arufe? Juyawa tayi ta kalle Amira please amina tafita ne?
” eh tafita tafiya ba tadawowa ba!
” Kamar yaya bangani abunda kike nufi ba?
” ai daman nagaya muku fada da zaki Sai wanda ya shirya duk ina sane daku nadan tsaya ne domin in fahimce halin ku!
” Bilkisu tayi tsake malama kiyimun hausar da zan gani ba surutu ba..
” mik’ewa tsayi tayi tafara zagayi sannan tace ko baki nema ba zanyi mik’e bayani kadan daga cikin k’aidi na kenan nasa haris ya kori Amina!
” kirjen Bilkisu ne yafara bugawa cikin sauri ba shiri ta zauna tare da zaro idanunta what??
” abunda kikaje dan haka tunda nafitar da Amina ke Kamar kiyashine yanzu naso kashe shi zai mutu…
” Bilkisu dak’e faman tunani kallon Amira takeyi Har ta hau sama, wayarta ta dakko tafara neman number Amina but ba’a dauk’a ba kusan missed call 7…

Lokacin da Amina ta’isa gidan su directly part din mame ta huce Suna palour a zaune..
” Amina ce tayi sallama cikin da shashiyar muryar ta tana daga kai taga mame da khalifa azaune kuka tafashi dashi sannan ta rungume mame..
” innalillahi Aminatu? Me sukayi miki?
” ina babu amsa domin kuka kawai takeyi..
” khalifa kaga yarinya taki gayamun me yafaru!
” khalifa kallonta kawai yakeyi ya kasa magana..
” kiyi shiru meena ta kidaina kuka ko sokikeyi nema kiga na fara..
” a hankali tace a’a mame..
” to ki gayamun abunda yafaru naganki harda a kwati…
” haka yace natawo gida Sai ya nemi ne!!!
” Sai ya nemik’i? Lallai haris yayi kuskure kuma yadda ya sake kuka Shima Sai yayi…
” tashi kishiga dak’i ki kwanta..
” kan gadon mame tafada nan sabon kuka yaci karfinta…
” khalifa ya kalle mame yace please karki gayawa baba inba haka ba.. kinsan halinsa dai!
”  ya wulakanta ta agaban kishiyoyi haba haba khalifa?
” wallahi kinje na rantse bayin kansa bani ba!
” yimun shiru..Wai kai me dan uwa tashi kabarmun daki..
” Allah yahuce zuciyar ki..
” tana shiga dak’in taga Amina na sabon kuka fada tafarayi Mata kinsan fa banason yawan kuka so kikeyi ki illatar da kanki tashi kiyi alwala kiyi sallah..
” mik’ewa tayi jikinta babu kwari…

  Hello asma’u cewar bilkisu!
” ya akayi ne?
” ke Amira ta kure amina fa!
” haba dai..
” wallahi bakiga wulakancin da haris yayi mata ba, wallahi na tsane yarinyar nan ..
” to wawiya inkikace zakiyi da’ita kinsan dawar zancen korarki kema zaiyi ki lallaba ta ku zauna lpya da’ita….
” tsake tayi takashe wayar tunani ta dingayi…

” haris Yana zauna Akan kujerar sa ta office juyawa kawai tak’eyi yarasa meke damunsa?
” farouk ne ya shigo haris lafiya tun dazu inata kiranka bak’a dauka ba?
” banjin dadi ne!
” Allah sawake yau zan kawo maryam gurin Amina…
” uhm ai yafara kame kame..
” menene nawani kame kame kawai kacimun bakason tazo to kaga tafiyata…
” haba farouk ba haka nake nufi ba..
” Ai gaba daya ka chanja haris akwai alamar questions mark’s akan ka!

   Ga abinci nan in kingama ci kizo dak’in baba zanyi masa bayani!
” mame Bayani fa kikace kinsan halin baba fa?
” hmm aminatu domin aja masa kunne zangaya masa, ba za’adin ga wulakantan ke acikin gida ba, kinsan haka akayi da mijin Fatima yanzu zamansu sukeyi lafiya..
” tohm mame..

Ke bilkisu Sai k’i dura mana dinner yau my sugar yace sakwara yakeso!
” but naga girke ki ne?
” bazanyi ba ko bazakiyi bani ba?
” takaice yasa tace to ta shiga kitchen within 2hours tagama komai ta jera a dining..
” Bayan sallar I’sha’i’ Haris ya shigo tunda suka zauna kallon su kawai yakeyi..
” my sugar me yafaru ne?
” kofar dak’in Amina ya k’allah yace nothing…
” Wai Ina Amina ne sweetie?
” ke Wai wacce iri ce mijin da batasan darajarsa ba shine kike tambayar sa? To Sai ka Bata amshi…
” Haris yace haba my sugar kidaina bata ranki mana oya smile..
” gaskiya sweetie baka kyautawa..
” bilkisu ki shiga hankalin ki if not..
” tashi muje my sugar..

Kusan awansa daya Akan gado babu abunda yake faman yi Sai juyi juyi Sai gurin karfe daya ya tuna baiyi sallar isha’i ba Nan ya kokarta yayi sannan ya koma baccin sa!
Da safe Yana tashi yayi wanka sannan sukayi sallama da amira ya sak’ko zai fita kenan bilkisu ta gansa..
“Gaskiya  rashin adalcinka yayi yawa wato da banganka ba ko kallon dak’ina bazakayi ba? k’abari yarinya karama tana juyaka!
” ko kallonta baiyiba yayi ficewarsa, bai dadi da tafiya ba itama amira tabar gidan..

Mame ina kwana?      ” Aminatu lpylou kokefa gwara dakika daina kukan!
” murmushi tayi tasamu guri ta zauna can taga wane azaune, ina kwana?
” lpylou yace Mata Sannan ya cigaba da kallonta..
” Mame wacece wannan?
” lah sagir kaddai baka ganita ba?
” eh banganita ba!
” to ka kalle ta dakyau kaga dawa take kama!
” haha mame ai kamarmu daya wallahi Kuma tafi kama da yar gidan mara gayi..
” to itace ai..
” lallai ashi itace  haris ya aura!
” mtswee cewar mumy bari naji gurin alhaji nadawo…
Tana fita sagir ya zauna kusa da Amina yana kallonta yasan akwai damuwa afuskarta! Wane tsautsayi yasa kikaye yaji?
” ta bashi lbrin komai..
” gaskiya haris bai kyauta ba amma kicigaba da hakuri da addua kinje?
” tohm nagode bari natashi zanje asubuti..
” shirya kitawo mutafi..
Tohm cikin mintuna tashirya tayiwa mame sallama suka tafi..

  Haris ne yana office ya rasa me kiyimasa dadi mik’ewa yayi ya dauki key din car dinsa directly gidan mame ya huce cikin minti 20 ya’isa..
” baba mai gadi zai Bude masa gate yace wanake gani kamar harisu?
” baba nine barka da rana!
”  barka kadai harisu dadai kakoma harisu domin baba yana fushi dakai!
” innalillahi nefa ba sak’in ta nayi ba wallahi bansan ma nace ta tawo gida ba wallahi baba inason matata!
” to Harisu dai saidai nace k’akara hakuri kakoma Dan d’azu ma dadynka yazo..
” oh shit yanzu Amina tana lpya ko!
” eh lpyarta kalou sun fita asubuti itada sagir..
” nagode sosai yayi baya ya nufi asubuti..
” isar sa kida wuya yaga Amina ita da sagir sun fito Sai tattauna wa sukeyi..
” haris ne ya sak’ko daga motar yanata Amina Amina..
” kallon sa tayi ta dallamai harara, ya sagir tawo mutafi mana..
” haba meena kitsaya kije mai zai gayamiki mana…
” Jin kalamai daga bak’in sa kamar sarar tak’obi ne dan haka na tafi! Jan motar tayi Nan sagir ya kalle haris kaika jawowa kanka gashinan muje ne k’a ajiye ni agida!
” please kataimaki ne gurin bawa baba hakuri!
” zan gwada nagani..

      Assalamu alaikum
Wai harke Ameera Har yanzu babu labarin ciki..
” oh ne mumy Wai ba Allah ke bada haihuwar ba cewar bilkisu!
” amira tayi tsake ta cigaba da danna wayarta..
” lah wato bazama agaisheni ba..
” babu wacce takara kallonta..
”  ohne ko baku gani ne baniba?
” Amira tayi dariya uwar haris ce to sai me?
” ne kike gayawa haka?
” kinga malama kamar yadda nakore Amina daga gidan nan to kema Sai narabaki da d’anki!
” Amina kuma lallai kinrik’a Allah yatur da mugun halin kuma koma Sai ta dawo..
” mtswee.. ta hayi sama!
” mumy da kukan ta tabar gidan..

Me ciki…
” banaso farida wannan ai ba suna na bani ba..
” hmm dama ai nagaya miki namiji bashida da tabbas gashinan kin kyaleshi kin nunamai soyayya kin gyarashi wata tazo ta kwace shi?
” farida bama wannan ba yadda yake kasa yin komai in tana gabansa…
” oh Dai dole kigyara zama ki kuma chanja halin ki in bahaka ba wataran sai anyi Wanda yafi wannan..
” Nifa kidaina yimun zancen komawa?
” haba Amina irin wannan jarabawar dole kiyi hakuri dashi duk da ikon Allah kibashi lokaci… kinsan Dai bazaiyihu mutum yazauna arayuwa babu damuwa, babu kunci, babu bacin rai baxai yihuba, babu yadda za’ayi yayihu, babu k’ayar dake sukarsa, sai Dai a aljanna “layamas sahum fiha nasabahum ” babu bacin rai aljanna Amma a duniya fa sai kinsame su..
“wala miji, wala uwarsa, wala danginsa, wala facala wala kishiya sai kinsamu Wanda zai takwura miki Amma hakuri zakiyi..
” Haka ne farida Amma abun yayi yawa..
” Abunda mijinki yabata miki in kinyi hakuri kin cigaba da Zaman aure akwai lada akai! *Kuncin rayuwa* ko jarabawa ta rayuwa duk daga Allah ne in munyi hakuri Allah zai bamu lada, *Akwai hadisin da manzon Allah saw yake cewa: babu abunda yake faruwa da musulmi ko musulma na wahala arayuwa ko kuncin rayuwa ko damuwa ko halin k’ak’ayi nayi ko na cutarwa Kai hatta Kaya da Dan Adam yake takawa Allah yana kankare masa zunubi ne..*
” To ke dubi kigane wannan falala karki manta k’afin ummin k’i ta rasu itace take ce mana Annabi (ﷺ) Yace: Idan damuwa ko Bala’i daga Bala’in Duniya ta sauqa wa waninku, to ya qira ALLAH da Addu’ar Yunusa (AS) *LAA’ILAHA ILLA ANTA SUBHAANAKA INNIY KUNTU MINAZ ZWALIMEEN*…
” ban man taba farida nagode kuma zanyi tunani…
” yauwa yar gari wannan hadin na aya Zaki gayamun kinje?
” Aya zaki jika idan tajiko sai ki markada tare da kwakwa kitace kisamu zuma cokali 3 ki shanyi….
” godiya nakeyi matar ya haris..

      Yau da safe haris yana part din mame ya tsaya yana amsa waya..
” amina ce tafito cikin nan yayi mata kyau tasaka doguwar riga baba take faman Kira…
” naam uwata ya akaye?
” farida zata bayar da sako ka ajiyemun!
” to uwata Allah yaraba lafiya..
” a zuciyar ta tace Ameen tazo shiga part din mame sai jitayi an jawo ta afirgice tajiyo bata An karaba sai jitayi tafada k’an mu tum..
” riketa yayi gam haba meena kinaso zuciyata ta bugu ne? Wallahi ina kaunarki…
” cikin tsewa tace nikuma na tsanika ba ne kace……..

Page: 50-52

    Palour da zata shiga haris yace da Amina zantafi paris!
” wallahi dani za’aje cewar Amira!
” Amina tace babu inda zanje bazanje ba bani zuwa taja tsake ta shiga dak’inta…
” in dai har ne mijinki ne dole kije…
” mayafinta da jaka ta dakko tayi hanyar fita!
” haris ne ya jawota jikinsa menene haka? Ina zakije?
” gida zantafi nagaje da zama da..
” k’afin takara sa yasa bak’in sa anata k’i k’alle idona k’iga yadda kalarsa ta canja kikalla kikaga yadda yake kokarin kawo ruwa ki taimakawa zuciyar da take cikin tsumayin sonk’i in kika tafi yazanyi?

   ” kaga haris da kadaina bata bakin ka gurin rarrashina domin kuwa tafiya babu fashi! Maganar yaya zakayi idan natafi ga matan ka nan! ta janye jikinta daga jikinsa tayi hanyar fita kenan…

     ” bilkisu dake faman tunani afarko taje dadin tafiyar amina amma kuma idan amina tatafi bora zata zama agidan ‘yar aik’i zata zama..aguje ta bita kofa cikin kissa tace haba uwargida abunda kike kokarinyi bashida kyau! Kiyi hakuri please kidawo?

” mtsew mahaukata to wallahi baku isa ba duk’anku sai nayi maganin ku cewar ameera nan ta hau saman ta!

” Bilkisu tace yanzu sweetie ka duba kaga yadda take fadar magana amma bazakayi mata fada ba! Idan mune ai datuni kafara fushi damu, yanzu wannan adalci ne???

” u can’t understand! Bari naje na bata Hakuri nan ya barsu ya hayi sama..

” bilkisu ce taja hannun Amina haba please tawo muje dak’i Har cikin daki tak’aita sannan ta fito a kofar dak’in taja tsak’e banza tazata ina sonta ne mtsew nida kin tafi ma danafi Jin dadi sauna Wai ita mai miji tasa dariya!!!

” Amina kuwa wane takaicen ya k’ara lullube ta maganin ta ta dak’ko tana kokarin sha sai ga haris ya shigo!.
” zama yayi dafe k’ansa!
” kallonsa tayi ta cigaba da shan maganin ta..
” Amina?
” shiru tayi nadan lokaci sannan tace Naam?
” menene matsayi na agurinki me’isa kika so kidinga jawomun magana! Yanzu Ameera tace mun ke kikace suyi fada da bilkisu saboda asa raina ya bace! So kikeyi ciwon zuciya yakamani? Kokuma nasamu matsalar kwakwalwa?
” lallai yarinyar nan batada kunya ninasa ta?
” karya tayi miki ne?
” ta huce karyar ne? nida kabarne natafi gidan mu ta saka kuka…
” cool down dear kidaina damun kanki komai yahuce!
” hum hum ai gashinan k’anaso k’amayar dani game komai kace nayi hakuri!
” haba darling ya rungumeta atake ya rike..
” mik’ewa tayi me kake nufi? Amfani na kinan ko?
” janta yayi a take yafara shafa cikinta Wai mi grandy ki kokarin fada ne dazu?
” bansaniba! Please ne k’adaina nannanek’i haba sai kace wane chew gum?
” mata ta kenan idan ban rungume ki ba wazai rungume ki? Ke ba dani dake ba ballanta nah ya rungume ki!.
” hmm ai damage Allah ki bayar da d’a bawane ba koma komai lokacine!
” nifa ban fada dan ranke yabace ba no! na fadani don kisan mahimmanci na agarike..
” ai daman.. kafin takarasa yasaka bak’insa anata nan bayani ya chanja…

READ ALSO:  Maganin Karin Kiba Cikin Sauki Latest Guide

   Da sassafe ta gama gyara dak’in ta daga nan ta huce kitchen tahada musu tea da chips sannan ta soya kaza komai sai da ta jera a dining sannan ta shiga wanka..
” Ameera tana fitowa takalle yadda palour din yayi datti! My sugar?
” yes kintashi lpya?
” fine! Please ka kalli Palour dinnan sai kace ba mata agidan?
” bilkisu meye haka sai ance miki kigyara zaki gyara? Banson kazanta shiyasa kullum nake mararin kasancewa da my sugar saboda tsafta!
” haba sweetheart k’adaina bata ranka! wallahi namanta ne ehe sai yanzu na tuna nizan shari ba amina ba! ” but still am sorry, ke kuma nagode dakika tunamin, haba mijina kayimun dariya please nagani mana!
” hahaha i love you!
” you love us dai cewar bilkisu!
” amira ranta ya mugun bace tsake taja ta zauna! My sugar yau zanje gida duba hajiya…
” okay kigaida ta sannan kidau kudi kisiya mata kayan dubiya sai k’i huce..
“Opss thanks my sugar Allah yabarmu tare!
” hmm sai munafurcin tsiya cewar bilkisu!
” amina ce tafito dauke da jaka da mayafi tayi kyau sallama tayi musu!
” ina zakije?
” zanje ganin likita ne!
” yanzu my sugar kakalle fa mayafi ta yafa gaskiya adinga darajta aure!
” Amina tace menene aibun mayafin nawa?
” Haris yace jik’e chanja if not ki hakura da fitar..
” bilkisu tace kekuwa Har yanzu ba’aga cutar dake damunki bane?
” amina tace wayasani kinsan likitocin jahilai ne!
” Amira tace hmm ai tatsuniyar gizo bata huce ta k’oki Akan haihuwa tak’eta zarya..
” hahaha amina tasa dariya Yaya zantafi saboda layi!
” banza yayi mata..
” sai data tabashi yace to kibiya kudin ganin likitan zan bayar!
” zandai barmaka bashi agurin su kabiya tayi ficewar ta…
” Amira tace Gaskiya my sugar banyarda da amina ba kasan yanzu kawayen banza sunyi yawa fa gwara ma kabita!
” hmm ne damuwa ta karmuje wata cutar ce da’ita tazo ta saka mana!
” Haris ya mik’i amina bazata yimun haka ba Amma Bari na bita…

    Yana i’sa asubitin ya ganta akan seat zama yayi akusa da’ita!
” hmm yanzu naje dadi naganki a asubiti!
” tunda muke dak’ai ka taba jin nayi maka karyar unguwa gaskiya yaya kagyara gidanka duk’an mu matanka ne!…
” nasan da cewa ku *matanah* ne amma ya kamata ace…
” ya’isa haka danAllah ka dinga koyi da Annabin mu (saw) Ya kasance mai tattausan halin,yana yin afuwa,yana rangwame, yana fara yin sallama ga wanda ya hadu dashi,hakuri shine Naka fa!
” naji kuma zan gyara kice number nawa?
” 20
” tohm Bari naji nadawo kinje?
” to…

   “Matar kusa da’ita tace hakuri zaki dinga yi yaruwa kishiyoyin zamani sai addu’a ki dage da Addu’a,Idan fa kina son ki ci riba to ki k’asance mai sauk’in kai,k’i kasance mai hik’ima,k’i k’asance mai amfani da ilmi, wayewa da basira, K’i gaggauta kirkiran wasu dokoki ma kanki,Kada ki bari ya san inda ki ka sa gaba Ba wai ina nufin ki juya masa baya ba, ki kasance mai basira, idan yana tsammaninki Gabas, sai ya tsince ki a Yamma! Kula dashi sosai kidaina barinsa baya kusa dak’e idan abu yafaru kafin su sanar ki fahimtar dashi!
” tohm..

” kuma komai rintse karkice zaki rabu da mijinki domin idan kika fita bakisan inda zakije ba wallaho inbaki labari kishiyata mulkin datayi gashi yau ya zama tahiri, sak’ani agaba take ta zanine kuma idan mijin yazo tasani nayi masa rashin kunya, duk ran lahadi kulle store takeyi ba a dafa abinci! Mijina babu kalmar da bai kirawo min ba Amma yanzu ya zama tahiri Hakurin danayi! Kuma karki manta *Manzo ALLAH (S.a.w) Yace:Idan mace ta sallaci sallah biyar na wajibai ta kuma Azumci watan Ramadan,kuma ta kare farjinta ta kuma bi mijinta zata shiga Aljannah ta kowace kofa ta so*…

” nagode yaruwa Allah yakara mana zaman lpya..
” Ameen.
Muryar Haris taje yace taso mu shiga Suna shiga Dr farex yace mai ciki sannu da zuwa yau ansanar da oga kenan!
” shiru tayi ita dai!.
” Haris ur wife pregnant ya fara girma almost to 6 mouth so ya Kamara Ka kula da’ita..
” but Dr farex wallahi you disappointed me! How come matata tanada ciki baka sanar dani ba kafi kowa sanin yadda nakeson ‘ya’ya but that’s good amma ba ma laifinka baniba laifin k’i ne ya nunata da Dan yatsa ya fita…
” u see what am telling you nagayamiki but kinki know kije k’i bashi hakuri!
” amma ranshi yabace Dr!!!
” banda abunda zan miki..
Fita tayi sume sume tana shiga Mota ya fige ta in banda hucen numfashin sa babu abunda takeji!
” Kuka taketayi..burke ya ja suk’a tsaya.
” Amina menene matsayina agurinki? Ya k’ika dauke ne?
” cikin kuka tace mijina uban ‘yaya na!
” ne uban yayanki ne amma k’ika k’i sanar dani kinada ciki? Me isa kika daina damuwa dani? Kindaina kulawa dani duk adalilin nayi auren ne?
” kasa magana tayi sai sautin k’ukan ta!
” Suna isa gida fita tayi tashige gida shikuma ya huce office. …
Tafi tak’e tana tuk’i bata tsaya ko’ina ba sai gaban bok’a..
” hahaha Amira aidama nasan zakizo..
” dan jahannama ai aik’i yanace amma Yana warware wa..
” kishiyarki ta nada tsoron Allah tana karatun alqur’ani duk daren Allah bata wasa da sallar dare tafi karfinmu…
” haba bok’a karkace haka akwai matsala fa babba..
” zanyi aiki akan mijinki kijera nanda kwanik’a..
” yauwa abunda nakeson jifa kenan Bari natafi ga wannan..
” hahaha kina bada kudi yarinya..
” ai dole…
” Amira bata koma gida ba sai 6 tana zuwa taga motar haris alamar yadawo kitchen ta fada taliya sannan ta hada masa orange juice ta huce..
” suna zaune a palour Amina tafito  ta samu kusa da haris ta zauna,
” Bilkisu tace Amina lafiya idon k’i ya kumbura?
” lafiya lou ta sace kallon haris..
” kallonta yayi yadda ta bashi tausayi sai Kuma ya dauke idon sa daga k’anta!
” cikin bacin rai yace ke amira Ina kikaje dazu?
” uhm dama..
” dama me? Naji hajiya tacemun bakizo ba..
” haba my sugar katsaya kaje mana Anty kausar ce bata da lpya shine naji chan kuma fa nakiraka yafi sau nawa babu service please kayafen in ranka yabace…
” bakomai my sugar ai ke bakya boyimin abu, ya kalle Amina da take shirin yin kuka..
” Dauke k’ansa yayi kutashi muje dining…
” suna cikin hira bilkisu tace Amina bazakice Abincin bani?
” Amina bama tasan tanayi ba haris ya mike yaje ya zauna kusa da ita tabata yayi lafiya maman unborn?
” bashiri sai kuka nan da nan ta rungumeshi ai kaine yaya banson kana…
” bakinta ya sumbata kidaina damun kanki dear..
” amira tuni tahau samanta dan haushi..
” bilkisu  kuwa cewa tayi kidai kije tsoron Allah…
” Bama susan sunayi ba..
” kinsan inason da Kuma ina kaunar mamansa why tuntuni baki gayan ba? Amma komai ya huce please kidinga bani kulawa..
” hannunsa ta rike toilet ta kaishe yayi wanka sannan ta kwanta a kirjensa Nan Kuma suka fara soyewa…

   Lokacin breakfast ya sanar dasu urgent tafiya daza suyi duk’an nin su sunje babu dadi, nan yashirya ya dake trolly dinsa da sannan ya zauna akan kujera!
” Nidai zan tafi please ku zauna  lpya mumy zata ding leko ku!
” tohm suk’ace
” Amira tace i will miss you my sugar!
” same dear..
” bilkisu tace kariga kasaba mun da jikinka yanzu yazanyi..
” kidauka ina tare dak’e my sweetie..
” Amina mik’ewa tayi ciki da murmushi mijina zamuyi kewarka domin kaine mahadin rayuwarmu! Allah yakaika lpya yadawo mana dak’ai lpya Amma kasani It is time of leisure,To think of you is my pleasure, My love for you is my only treasure, which on earth cannot be measured..ta saka kukan kissa..
” my heartbeat stop crying ehe kice abinci ya matso kusa da’ita kikula mun da babyna and..
” murmushi tayi ta k’aimasa kiss..Dakinta ta huce..
” bilkisu tace dadinta Dai duk kannin mu *matan sa* ne..

Yau satin sa daya gobe Thursday zai dawo!
” Amina ta hau Samansa tagyara masa dak’in sa Zata sak’ko daga bene kenan Amira tatawo itama ta tawo nan Amira tayi baya ta dinga gangarawa !
” Amina duk ta rude haka ta dauke Amira Har dak’in ta!
” Yau da safe kafar Amira ta kumbura..
” Haris Yana dawowa ya huce dakinta ganinta yayi suntume da kafa lpya my sugar??
” Kuka ta saka daga bisane kuma tace ka kalle abunda Amina tayimun kaduba kagane ta kusa nakasani to wallahi kazaba kone ko itah..
” haba my sugar menene na maganar Haka?
” Au bazakayi ba?
” direct ya shiga dakin amina!
” da murnar ta tashi sannu..
” ke Amina kije gida saina nemike..
” ya haris?
” yadaka mata tsawa kifitarmun agida……

Page: 55-60

   Yau da safe haris yana part din mame ya tsaya yana amsa waya..
” amina ce tafito cikin nan yayi mata kyau tasaka doguwar riga baba take faman Kira…
” naam uwata ya akaye?
” farida zata bayar da sako ka ajiyemun!
” to uwata Allah yaraba lafiya..
” a zuciyar ta tace Ameen tazo shiga part din mame sai jitayi an jawo ta afirgice tajiyo bata An karaba sai jitayi tafada k’an mu tum..
” riketa yayi gam haba meena kinaso zuciyata ta bugu ne? Wallahi ina kaunarki…
” cikin tsewa tace nikuma na tsanika ba ne k’a cekani Bama nason k’allon bakyar fuskar ka ballanta na kayi tunanin ma yaudaran kalaman ka zasu sa na koma gidan ka!
” Haba meena ki tawace kuma ina mutukar kaunar ki, wannan babyn nawa ne kizo muyi rainan sa tare!
” shiyasa tun farko naki sanar maka da inada ciki domin gani nakeyi har yanzu baka cika uba ba! Dan haka kaji ka cigaba da zama da matanka.. hannun ta ta fizga sannan ta bar gurin!
” Zuciyar sa ki faman tafarfasa cike da nadamar abunda ya aikata mata ribos yayi ya hau motarsa sai office!
” ina kaji ne sai kiranka nakeyi awa but switch off? Kasan munada tafiya tomorrow fa..
” haris da yadafe kansa yace babu inda zanje is better ma kadaina yimun zancen?         ” dama ai nagaya maka tunda kahada mata uku tofa zaka zama alkali kullum cikin rabo, Amina ce dama babu ruwanta amma wannan Amaryar taka sai ahankali..
” kaga farouk karka zageta domin duk inason matanah kuma sune farin cikina!
” to why always thinking?
” ba business dinka baniba kadaina damuna!
” okay ga wannan materials din yaya zaa rabashi?
” yauwa abawa cikin kasuwa 90 dozen super market me isa nace mata inasonta inakuma kaunarta but take amincewa!
” hahaha in ancema kana cikin matsala sai ka karyata yanzu gashinan kana cikin lussafi ka rik’ice!
” Kaga I need to rest ka rabamu su! Sai gobe..
” To kagaida matanka…

   Yana fitowa mota yaja a hanya ya hadu da holdup Sai 5 ya’isa gida tun daga gate yake jin ihun su da sauri ya kashi car din ya shiga gidan! ” me zai gani?  Amira da bilkisu Sai faman dambe sukiyi babu Alamar rabowa! Zama yayi yakama kansa yana kokarin tashi suka wado kansa wanka musu mari yayi nan suka nutse!
” me kukeso kuzama nasan kece shaidaniyar yanuna bilkisu!
” daman nasan zakace  to ga shidani yar data rabaka da Amina kuma tana kokarin rabaka da mahaifiyar ka!
” kaje ko zatayi mun sharri cewar Ameera to wallahi kazaba kone ko itah!
” ke kinyi kadan ki koreni idan shi ba namijin kwarai bace ba to ne macen kwaraici bazan dinga jin kina zagar masa uwa ba kuma ina shiru!
” dallah kuyimun shiru banzayi kawai to wallahi wannan shine last da zankara ganinku kuna dambe ku matsa kubani guri…
” kowacce ta shige bangarinta!
” sallah ya tashi yayi sannan ya hau sama gurin Amira tasan itace mara gaskiya nan ta rungumesa tana kokarin..
” wayar mumy ce tashigo
” hello kazo ina nemanka yanzu..
” Amira tana ganin zai bude bakisan sa aikuwa sai tafara kokarin saka bakinta nan yacere yace hajiya sai dai gobe ya katse wayar nan suka fada wata duniyar!

    ” innalilahi zata rabani da D’a na to kisane Allah yafike wallahi..
” Dady yace Ai dama nagaya miki samun sirika irin Amina sai an tona to yanzu gashi nan Allah ya hadaki da daidai dake! Amina duk wata biyayya tanayi miki kokarinta kullum ta faranta miki, suraka tagare irinta kullum cikin yimana hidima yadda yakoreta babu abunda zance ko na bada hakuri kwasan yadda zakuyi?
” haba dady karka haka haris yana cikin wane hali please kataimaka..
” zanfa bata miki rai kuma abunda nakeso kisane Amina ciki ne da ita har wata 7, saboda takura mata da kukayi taki sanar da kowa sai ganinsa akayi..
” dady wannan batun da gaske wayyo dadi kace nataka rawa! Kai tuk’wecinka gobe zanma tuwo Amma mungode Allah..

    ” Amina tana kwance rayuwa kawai take tunani, umminta ta tuna lokacin da tace kinga meena kidaina tunanin nan kinje? Bama kifara rayuwa ba har sai kinje gidan wane kullum da abunda zaki fuskanta nidai Abunda zance miki shine kiyi hakuri da halin dakika tsenci kanki ki kuma yi masa biyayya! Allah jikanki ummita Addu’a tayi sannan takoma bacci..

     Da safe haris yayi kusan 1 hour a dinning ba’akawo breakfast ba,
” Amira ce ta sak’ko my sugar har ka shirya?
” ina breakfast Dina?
” oh bilkisu bata dafa ba?
”  Wacece da girke ince kece why not ke bazaki dafa ba sai bilkisu?
” haba my sugar ai duk dayane idan tadafa!
” kuma yafi Adalci ida kowa yadafa nasa ba..
” bilkisu ce tafito ina kwana sweetie?
”  lpya
” maganar me akeyi ne?
” breakfast din da baki dura ba!
” ince Yau adakin k’i ya kwana babu yadda za’ayi ya kwana Adakina ink’i yimasa breakfast but!
” to zigashi uwar ziga!
” common keep quiet kowa ina lura da halinsa!
” sweetie jiya da daddare nayi coconut juice da cincin bari na dak’ko maka!
” yauwa my billy!
” ta dak’ko masa Yana cikin ci..
” Amira tace haba my sugar yanzu bazaka bani naci ba move jour, yayi tafiyarsa office!…
” Bilkisu ce tayi Dariya kina tunanin k’e dayace makira to kitsaya kigane yanzu zamu fara!
” Daidai nake da kowacce yar iska cewar Amira..

    Mame ina kwana?
” yar gidan mame lafiya lou muryar Baba taje ya amsa!
” laah baba ina kwana?
” lpyalou shine kika k’i zuwa dak’ina ko kina tunanin zanyi miki fada ne? Karki damu an sanar dani komai sai Dai in k’e kikeson komawa!
” baba banida bak’in yi muku godiya k’un d’auki ne tamkar ‘yar k’u ta cikin ku Allah ya biyaku..
” haba Aminatu Aike ma ‘yace! Annabi (ﷺ) Yace:Ka Tausayawa Maraya ka shafa kansa, ka ciyar dashi Abincin ka,Zuciyar ka zata yi laushi,kuma zaka cimma buqatarka!
” mame tace tabbas hakane baba..
” mame zanje gidan anty asma’u!
” baba yace tashi mutafi sai na sauke ki!
” tohm baba!
” mame tace shiga dak’i k’i daukar mata  sak’on ta..
” tohm ta dakko jakarta…

      Baba Yana tsaye a gefan mota sai ga haris yashigo yace barka da rana?
” ko kallonsa baba baiyiba saima mota daya shiga!
” baba danAllah kayi hakuri wallahi kuskurena ne please baba!
” to Alhamdulilahi tunda kazo kuma kafadi kuskuren k’ane to sai kaji ka gyara sai muyi magana..
” Amina tana jinsu ko kallon sa batayi ba..
” Allah baba nagyara..
” mota yaja ya tafi Yana ajiye Amina a gidan asma’u ya tafi..

Turo kofar tayi sannan ta shigo buzu?
” Naam lah Aminatu yau k’ice agidan?
” aikam gani tanadai Nan ko?
” tanan..
” ‘yar tafiya tayi bamai tsawo ba sannan ta shiga gidan sallama tayi ta shiga..
” Ai da nayi fushi! Ya haris ya hanak’i zumunci haba!
” To inkin huce nayi Mike magana, sadik ya baka tafi masallaci ba?

” aine Bana zuwa!

” Anya sadik juma’ar guda!Juma‘a ita ce mafi girma a cikin ranaku da ALLAH Madaukakin Sarki ya halitta, ta yadda ya bawa ya hudawa zabi sai suka zabi asabar, sa‘annan Ya bawa
nasara zabi sai suka zabi lahadi,mu kuma al‘ummar Annabi (saw)sai ALLAH ya
azurta mu da wannan rana ta juma‘a!

  Allah Madaukakin Sarki yace:Ya wadanda suka yi imani idan an yi kiran sallah na ranar Juma’a to maza ku tafi zuwa ambaton Allah, ku bar ciniki (Al-jum’a:9)..

” Haka kuma yana daga falalar ta juma‘a ManzonAllah(saw)yace akwai wata sa‘a wanda
duk ya risketa yana mai addu‘a to ALLAH zai karbi addu‘arsa!

“Yana daga cikin sunnar Annabi(saw) yana karanta suratul KAHFI kowacce juma‘a  Da dai sauran falalar ta masu dinbin yawa,Yin wanka da sanya turare, saboda fadin Manzon Allah( ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ)Mutum ba zai yi wanka ba ranar juma’a, ya yi tsarki daidai gwar-gwado,ya shafa mai daga man da yake da shi,ko ya sanya turaren gidansa,sannan ya fita (zuwa masallaci) bai raba tsakanin wasu mutane biyu ba,sannan ya sallaci abin aka rubuta masa (daga nafila),sannan ya yi shiru idan liman yana magana,face sai an gafarta masa abin da yake tsakanin wannan juma’a da wata juma’ar mai zuwa /Bukhari ne ya rawaito shi….

” Nagode Anty Amina to menene falalar karanta suratul kahfi?

” Manzon Allah (saw) yace:Duk wanda ya karanta *suratul kahf* Allah zai haskaka masa da haske har zuwa wata jumu’ar yana jin dadi da cikin farin ciki..sahihul jami’i/

” Duk wanda ya haddace Aya goma 10 na farkon *suratul kahf* Allah zai tsare shi daga fitinar dujal../sahihul jami’i..

” Mum ina dadduma?
” gata can..
” ne natafi masallaci sai na dawo..
” antyta nagode sosai!!!

Uwargida cewar anty asma’u yagida ya mutan gida ya abokan Zaman naki?
” suna gidan mijinsu!
” ke banson sha shanci kardai k’ice abunda farida ta fadamin?…
” eh mana gaskiya ne ta kau da k’anta..
” Amma Amina wallahi kinbada ne! Mijin naki? Tsakanin miji da mata Sai Allah Kuma kinsan mijinki yana sonki menene na damuwa Dan kishiya tasaki agaba! Mtseww Sai kiyita zama ai Bayan kinsan kina bukatar kulawar mijinki kuma da babynki..
” hakane Anty asma’u haka suka dinga hira..

    Amina tana palour wayar mame tafara ringing!.
” mame ce ta dauka tare da yin sallama!
” Amina ce taje tace innalillahi wa’inna ilaihir raji’una! Yana wane..
” mumy menene yafaru..
” Cikin kidemewa tace Haris yane yayi Accident……

Page: 60-62

    Amina tana palour wayar mame tafara ringing!.
” mame ce ta dauka tare da yin sallama!
” Amina ce taje tace innalillahi wa’inna ilaihir raji’una! Yana wane..
” mumy menene yafaru..
” Cikin kidemewa tace Haris yane yayi Accident…

” innalillahi mame accident fa kikace?
” mik’omin key din mota ta bari naji naga halin da yake ciki!
” cikin kuka da tausayin mijinta tace to mame!
” tunda mamee ta nufe titi batasan inda zataje ba baba takira tana sanar dashi Nan yace Mata ai Suna asubitin bierk motor ta juya ta nufi Asubitin, Tunda ta’isa su dady tagani da baba suna zirga zirga, ” mame tace yajikin nasa?
” dady ne yace jiki bamusan halin dayake ciki ba yanzu yaya yakore mumy tazo sai kuka takeyi!
” zama tayi cike da tagumi! Allah Dai yabashi lpya!

   ” bilkisu tana zaune a palour ta dafa macroni tana ci taje sallamar farouk!
” Amsa wa tayi sannan tace ka k’araso mana!
” ina sauri,dama sanar daku zanyi Haris yayi accident Yana chan a bierk hospital, ki sanar da Amina…
” ai amina bata gidan nan tana gidan su,innalillahi cewar bilkisu bari na dak’ko mayafi mutafi tare!
” a a kizauna zuwa anjima tukunna, fita yayi kansa duk ya k’ulle..
” zagayi tafarayi acikin palour din tana Kuka!
” malama lafiya kika cikamu da kuka?
” kina chan gantalin ki ina lafiya kuwa?
” to Haris Yana asubiti!
” what???
” what do you here…
” me ya sameshi?
” bilkisu tace accident..
“oh my god! Bari mushirya mu tafi..
” su dady sunce Sai anjima..

    Amina Dake faman addu’a Allah ya bashi lpya hankalin ta duk ya tashi kuka ke wanke Mata fuska!

Mame ce tace yanzu kusan awan mu hudu Amma babu doctor Din da yayimana bayani to ne gaskiya bari nayi musu magana..
” wannan ai  shashanci ne cewar baba kuyi fata afito dashi lpya!
” dady yace hakane tabbas hakane..
” excuse me please!
Kune iyayen haris ko?
” mamee tace yes we are!
” kindly follow me to my office…
” Haka suka bishi Har cikin office!
” Gaskiya Haris yana cikin problem k’ansa ya bugu sosai, am da sauki tunda ba motar ce ta bugi shi Yana cikin damuwa da kuma yawan tunani!
” Mame tace yanzu doctor Yana cikin wane hali?
” eh to.. lokacin da aka kawoshi yana ta ambatar some words wato mata nah Kuma sunan wata yak’e ta fada Amina!
” dady yace Amina fa kace?
” baba yace kwarai kuwa ai dole ya ambace ta tunda ya cuceta ba..
” Dr yace duk ba wannan ba zai iya farfadowa nan da 4hours amma bayason hayaniya kuma asamo yarinyar nan tayi jinyarsa…
” Allah yabashi lafiya Amma Amina babu inda zatazo suka fito daga office din..
” dady Dai jikinsa duk ya mutu Mota ya hau ya nufi gida yana zuwa mumy cike da hawaye tace Dady yajikin d’a na?
” Da sauki! Amma a Kwai matsala domin Yaya yace babu shi ba Amina?
” haba dady Dan rashin tausayi ai dayake ba ‘dansa bani ba yaso yashiga wane mugun halin..
” kisan yadda zaki dinga magana domin gashi nan kece sanadiyar takwurawa Yar marainiya ga shinan haris ya shiga halin taimako..
” kadaina Mai da bara ba’de nagaya maka komai ya huce Kuma yazama tahiri inshaa Allahu zan taka naji na basu hakuri!
” nidai ba ruwana kika Kara kwaba musu wane shirman?
” haba me gida me kamayar dani?
” wacce Bata iya magna ba!
” hmm dady Kenan…

    ”  bilkisu da Amira suna asubuti an hanasu ganin haris Sai ya farfado!
” Amira tace gaskiya Amina batada mutunce mijinka ace baka damu dashi ba..
” bilkisu tayi tsake tace ke me ruwanki? taje da kanta itama!
” me ke damunta?
” cikinta ya tsufa!
” wayyo Allah na shiga uku cikifa kikace?
”  to yar bakin ciki kiyi fata kisamu naki ba kiyiwa wata bakin ciki ba!
” aikuwa akwai aiki gabana..
” mtseww karki dameni a asubuti muki..
” nurse din tace please kundame mu fa!
Mame tun a hanya taketa meta! Haba baba agaban mahaifin sa kadinga fadar irin kalaman nan? Karfa ka manta a matsayin d’anka fa yake!
” baba yace itakuma sai aka gayamiki ba ‘yata bace ba? To tun daga yanzu inaso kisane Amina ba amatsayin yar riko take ba, A matsayin ‘ya ta ke agurina!!!
” Allah yabaka hakuri! Amma fa kasane tsakanin miji da mata sai Allah! Kuma zatasa yakara jindadi!
” to zanyi amfani ne da yanayin ta kafin ma taje ta duba sa..
Lokacin da suka karasa gida Amina na zaune tana shan shayi, sukayi sallama ta amsa musu tare dayi musu sannu da zuwa!
” baba yace yauwa yar gidan baba kinje Abunda yafaru ko?
” eh baba Allah ya bashi lafiya!
” sukace Ameen..
” mame tace jiki Dai da sauki..
Amina Dai tayi shiru ita kadai tasan me yake yimata dadi! Dak’in ta ta Mike ta shiga..

Nurse ce tafito da gudun ta ina ta kalle su bilkisu tace ina Amina?    ” kallon juna sukayi sannan sukace ai duk sunan mu Amina!
” nurse tace to yana bukatar ganin ku domin dasunanta a mouth nasa yafarka..
” Amira tace tabbijan taje ta doko masa wane asirin kenan..
” bilkisu tace ne wallahi kunma batamun rai wai ina Amina bama ina ne bilkisu ba?
” amira tayi tsake wayake take sai dai ina  Amira ba aikinsan yafi sona!
” tsake tayi sannan suka shiga Dak’in…
” hankali haris ya bude idanun sa yanata kokarin ganin fuskar Amina amma ina duk Bai ganiba, lebansa ya motsa sannan yace ina Amina?
” bilkisu tace haba sweetie ai muma Kamar Amina ne!
” Amira tace ni bare naje gida nayi girke ki zauna gurin sa!.
” tohm
” kafin kice me tun yamma yan’uwa sai dubashi ake zuwa yi..
” bilkisu tana zaune taje sallamar momy!
” amsawa tayi sannan tabata guri!
” sannu haris Allah yakara lafiya!
” yanzu meke damunka?
” Amina momy please kije kibata hakuri?
” karka damu zatazo yanzu ma chan zan biya…
” mumy ki kawo min ita!
” bilkisu taja tsake ince Dai d’uk’kan mu matanka ne?
” kallon ta kawai yayi..

Oh ne mame mijinki sai nemanki yakeyi kullum cikin fadin sunanki yake haba Amina yau  take rayuwar gobe ba ita bace jiya ta wuce kuma bamu da tabbaci ak’an gobe yanzu k’o anjima mutuwa zata iske mu me muka tanadarwa wanna rana me zuwa wadda babu fashi muyi yafiya ga junanmu muyi kyawar mu’amala azaman takewar mu ta kowane bangare!
” mame hakane Amma ne bawai bana son yaya bani ba kullum inayi masa addu’a!
” sallamar mumy ce ta katse musu hirar su..
” Amina ce tace mumy sannu da zuwa..
” yauwa Amina!
” a a yau antuna da tsohon zumunci kenen cewar mamee?
” a a nazo ne ak’an maganar Amina!
” to nidai banida ta cewa a wannan maganar dominb baba ya tsawatar mun, kuma duk abunda yafaru harda ke mumy, Amina ba surukar da za’a ciwa mutunci  baniba? Tana kyautata miki tana yi mike biyayya tana son d’anki Amma duk kika manta wannan dan Bata haihuba, kokin mana shekarar ki nawa kafin kin haihu? Komai zamuyi mudinga duba bayan mu mudaina manta k’uncin rayuwar mu! Matar d’anki ace kin takura mata? Yanzu idan ayiwa yarki ai bazaki ji dadi ba? Haba mumy mudinga zama sirikai nagare wallahi rayuwar nan batada tabbas!
” mame kenan karfa ki manta duk abunda akace sharrin shaidan ne sai addu’a kuma nasan nayi lefi, Komai na rayuwa zai zama tahiri, kuma amina suruka tagare ce! Na kuma gani cewa Yin fushi idan ba ka da gaskiya taurin kai ne, yin fushi idan kana da gaskiya rashin sanin girman kai ne,hakuri da iyali kauna ce,Hakuri da makwauta dattaku ne, hakuri da jama’a mutunci ne,hakuri da bin dokokin Allah shi ne Imani,Dan Allah amina kiyi hakuri kinje..
” Amina dake zubar da hawaye tace babu Komai momy komai ya huce..
” to ki taimaka kije kiga mijinki dan Allah?
” daki ta shiga..
” mame kisa baki mana cewar mumy?
” ina wannan maganar kibarta sai baba yadawo k’wa zauna..
” tohm shikenan na tafi adai kara hakuri!

Amira ce ta turo kofa k’o sallama batayi ba tace ke bilkisu banson jahilce!
” bilkisu tace jahiln cin me?
” wannan ai wulakanci ne kinzo kin wane zauna sai jinyar sa kike to yau wallahi sai dai ayi dambe domin ne zan kwana!
” bilkisu tace to gara baras uwar hauka..
” nurse din da take masa allura tace yanzu dan Allah u are not afraid ace ku matansa ne? Kunayin abu sai kace donkey’s wai ku kishi? Kishin hauka ne? Mijinku yana cikin wani hali kuna tasar masa da hankali, kulawarku yake bukata da addua not this rubish! to zan kira mumy tazo ta zauna ku kwa’iya tafiya..
” jikinsu ne yayi sanyi sukayi shiru..

Mame auwal yazo yanzu zamu tafi katsina!
” to aminatu kwana daya baba yace dakyar ma ya bari dan haka karki kara?
” to mame sai na dawo..
” Har bakin kofa tarakata sannan tace adawo lafiya!
Hanya suka dauka sai katsina sun sha zama  sannan suka isa lokacin da suka i’sa Khalil tafara gani..
” yatawo aguje yaja baya lah sister kin zama maman unborn, ya Riki hannun ta!
” tana murmushi tace jani ahankali broz..
” Grandy ce tafito tanayi Mata sannu da zuwa dak’i ta shiga sannan tafada alwala tayi tafara gabatar da sallah sannan ta shiga tayi wanka! Sannan tafito..
” abinci khalil ya zubo ya mik’a mata!
” kallon sa ta tsaya tanayi sai kuka..
” haba sister k’o na baki abaki ne?
” Grandy tace daga zuwa? Kidaina kuka kiyi musu addu’a..
” Amina ta share hawayen ta k’ani na ina sonka!
” nema haka sister, u should stop thinking cuz babu abunda zai rabamu sai Abunda yarabumu da su ummi..
” tabbas hakane to ya makaranta?
” not easy fa..
” don’t mind ka cigaba da Addu’a..
” haha kinsan Allah kin zama yar lukuta Mai k’atoton ciki..
” grandy tace kaji ja’iri tashi kaje kuci gaba da ball din..
” tohm y’ar tsohowa ta!
” Amina tasa dariya..
Ina mijinki yana lafiya?
” ai ina gidan mame Nan ta bata labarin komai..
” yimun shiru sha sha sha wato ke bakida hankali ko mijin naki me sonki? Yanzu in sun kashe miki aure fa? Ki zauna kina kallon su agidan?
” a a grandy bafa..
” zakiyi mun shiru k’o sai ranki ya bace?
” Allah yanzu baya sona!
” itafa rayuwar aure raice da ita dazarar ta mutu to aure ya kare!
Zancen so kuma dakikeyi ai kema k’in daina sonsa kina ganin Kamar yafison abokanan zamanki ko?
To indai bazaki bashi kulawa ba ina zai baki?
In bazaki yimasa addu’a ba wazaiyi masa?
In bazaki dinga bashi abince ba yaza’ayi yatuna dake?
In bazaki dinga nunamai soyayya ba kina tunanin zai nuna miki?
In bakiyi hakuri ba me zakiyi?
K’o kina tunanin kinada wane iko da yahuce hakuri, da addu’a ne!
To wallahi bazan dauki wannan sakar cin ba komawa gidan mijinki zakiyi, aure shine kemarki, mutuncin ki, *ai babu daraja in baki da aure….*

   ” grandy kiyi hakuri wallahi nayi Abu ne abisa rudin shidan..

” nidai koda zakiga kamar na tsanike bazan daina yi miki nasiha ba kisane Duk abunda kikeyi masa da kidawo dasu yi wa mijinki ado da k’walliya k’afin ya dawo daga wurin aik’i zai sanya shi farin ciki, Ki yi wanka, ki yi kwalliya,ki fesa turare mai kamshi, hakan zai sanya mijinki natsuwa da jin dadi da kuma farin ciki…

Ki rik’a tunanin wane abu ne haris yak’e so wadanda bakiyi ba,sannan k’i rika tunanin abubuwan da i’dan k’ika yi masa zai ji dadi,K’ada ki hana shi buk’atar saduwa,ki kasance kina yi masa girki mai lagwada,Idan ransa ya baci har yana miki fada ki k’askantar da kanki,sannan ki samu hanya mafi hik’ima wajen sanar da shi abin da ya faru, K’ada ki rik’a daga murya idan kuna magana da haris zai rika jin k’in raina shi..

   I’dan har ya fahimci k’ina biya masa dukkan bukatun sa to zai ji dadi a ransa kuma so da kaunar k’i zasuyita yi masa yawo azuciyar sa kuma k’u zauna da K’owa lafiya k’inje..

    ” to nidai banida wane abun cewa sai Dai Allah yasaka da Alheri ya kuma Kara girma…
” Ameen..
Nan kowa yaji ya k’wanta..

Da safe bayan ta shirya suka kama hanya basu isa ba sai 4 na yamma..

   Su Amira ne suke faman surutan su dady yace su tafi mumy zata zo ta zauna dashi..
” hmm wai kaida kijinka ahanaka zama dashi? Cewar amira..
” aikin wofi aike kika jawo kinsan Allah idan mu hadu muyi mata dukan tsiya daita da cikin nata!
” suka saka dariya..

  ” mamee ina kayana?
” suna Dak’ina kisaka kizo ga farida..
” Amina ce tasaka dariya mai ciki..
” Farida tace masu ciki dai!
” hahahah..
” Amina anya kuwa? Haris fa Yana asubuti ko ajikin ki?
” Allah yabashi lafiya..mamee ne na tafi asubuti..
” farida tace tsayani nema zanje..
” to taso mutafi mana…
” ahanya farida tace bari ki fara raka’ani Wanda muke zuwa..
” tohm tace..

lokacin da suka isa farida ta gaisa da nurse din..
” Amina sai tayi tunanin ai tasansu ne saboda anan akeyi mata awo..
” yanaji kinyi shiru ko kinsan asubutin ne?
” tace a a ai nasan Nan kikeyin awo ko??
” farida ta dan shari zancen tace laah zomuje please Dan uwan mu aka k’wantar..
” lokacin da zata shiga sai da kirjenta ya buga..
” tana Bude kofa taga mutum a jingine..
” a hankali ya kalle kofar wa zai gani Amina ce kokarin sakkowa yakeyi saura kiris yawado taje tazauna kusa dashi..
” Yaya Haka kadawo?
” hawaye ne ya wanke masa fuska..yace kece sanadi,  wallahi ina sonki…
” rungumesa tayi tafara kuka karkayi kuka Yaya ina tare dakai…
” jikinsa ne yake rawa ya kalle fuskarta kema kidaina kuka to!
” nadaina to…
” cikinta ya shafa yace kinsan…..

Page: 62-64

     A hankali ya k’alle kofar wa zai gani Amina ce kokarin sakkowa yakeyi saura kiris yawado taje tazauna kusa dashi..
” Yaya Haka kadawo?
” hawaye ne ya wanke masa fuska..yace kece sanadi,  wallahi ina sonki…
” rungumesa tayi tafara kuka karkayi kuka Yaya ina tare dakai…
” jikinsa ne yake rawa ya kalle fuskarta kema kidaina kuka to!
” nadaina to…
” cikinta ya shafa yace kinsan Ina mutukar son babyn dazaki haifa..
” Amina ce ta dago kanta domin dubar fuskar sa idanun sa tagani sunyi jajir..
” farida ce ta turo kofar dak’in cike da sakin baki,oh ne farida da kikace bakya sonsa? To yanzu ba wannan ba kitashi mutafi!
” Haris yace taje ina? Akwai inda yafe Mata kusa da mijinta ne?
” farida tace ooo nayi muku gwaninta shine zaku jawo min to wallahi babu ruwana tabbijan!
” Haris yace bahaka nake nufi ba! Kinsan Dai ina bukatar mata ta akusa dani please sister kibar mun ita anan!
” farida taja hannun Amina common tawo mutafi..
” sakar Mata hannu bakiga abunda yake jikinta bani?
” ne bakaga abunda yake nawa jikin ba? Da kana kwance Akan gado Kamar bakada laka, yanzu kaga Amina ka watsake?
” Amina tace please farida ki barne gurin Yaya Yana bukatar kulawa ta..
” farida ce tasaka kuka zata fita wallahi bazaki jawo min ba gurin baba..
” Amina ce ta kalle ya Haris tace Bari na tafi tana mik’ewa ya  riko hannun ta..
” please My meena..
” ita kanta bataso ba tabar dak’in..

   Farida tana driving taga yadda Amina ta bata fuskarta hmm ke kinason mijinki Amma baki sanar da baba ba, ai da bakisan zamuzo nan din ba? Dan haka karkije haushi na in mun koma gida Sai ki hau wata motar kidawo wannan Kuma baruwana!

  ” farida kenan nedai abu daya nakeso kiyimun..

    ” me kenan?

” please kigayawa mamee nakoma gidana kinje?

     ” indai wannan ne babu matsala zan sanar da ita!

    ” lokacin da suka isa gida daki amina tafada sai bacci ta fara..
” mamee?

      ” ya akayi farida?

” wallahi Amina nason yaya please kubarta takoma gidanta mana kowa fa dan kuskure ne! Kuma kowa da irin jarrabar da Allah yakeyi masa mamee ai baki manta rayuwarki da baba ba yau gashi tazama tahiri?

   ” hakane farida samun aljanna sai andaure..

   ” yauwa mamee ya kamata adinga yin uzuri! a rayuwa yiwuwa cikin jin dadi dawalwala sai idan ana yi ma juna uzuri,mu ringa yiwa  mutane uzuri kamar yanda kake so a yi maka, domin samun rayuwa cikin walwala da jin dadi…

    ” tohm farida inshaa Allah zanyiwa alhaji bayani kinje?

    ” yauwa mamee ta ai da’ace kun raba aure gwara ace angyara komai rashin dadinsa!
” tabbas hakane..

” bari ne natafi mijina da wuri zai dawo..

     ” tohm..

Ke bilkisu ba zan lamince wannan takama ta uwar mijin mu, ga kayan abinci sun kari ne yanzu zan fita daga nan zan biya asubutin!
” wahala ce bata isheki ba to ne kinga babu kudi ahannu na inkinje kisanar dashi!
” anyway zangaya masa please kitashi ki gyara gidan dube kura koina kaca kaca!
” hehehe ai indai ba tare zamu gyara ba abarshi ya shekara haka..

  Lokacin da Amira ta isa asibitin haris yana zaune sai tunani yakeyi..
” amira ce ta bude ko far guri tasamu ta zauna sannan tace yajikin?
” a hankali yace lpya..
” to yayi kyau gida bamuda kayan abinci kakawo na biya super market nasiyo..
” wayansa ya dauka nan ya dannawa farouk kakaimun kayan abinci gida kabasu kudin kashewa har Amina kakai mata!
” tohm..
” mtsew ni danake matarka baka yarda daniba sai aboki?
” to menene ribar mace ta dinga yawo?
” hmm..
” dr ne yashigo..
” When zaku sallameshi doctor?
” nan da 2days Akwai check up din da zamuyi masa tukunna..
” okay

Gurin karfe hudu farouk ya kaiwa su bilkisu kayan abinci ya danka musu dubu goma goma!
” Amira ce tayi tsake aikin banza dubu goma ai yayi mana kadan!
” farouk ya kad’a kansa tare da cewa wallahi kubi duniyar asannu sannan ya bar gidan..
” yana fita bilkisu tace munafike dama ai kaikake zuga mijinmu..
” ke bama kisan kayan takaice ba dazu haris har cewa yayi a kaiwa Amina kudin daza abamu..
” hmm kyalesa idan tadawo ai zatayi bayani don takura mata zamuyi…
” dama ai ko bake fada ba..

   Farouk yana isa gidab mamee yasa aka kirawo masa amina hijjabinta tasaka sannan tafi, ina yini farouk?
” lafiya lou Amina ya kokari?
“Alhamdulilahi..
” Ne ai bai gayamun kina gida ba sau dadama in nace masa maryam zatazo sai ya wayance amma komai ai ya huce hakuri zakiyi ki koma gidan mijinki..
” tohm farouk nagode!
” ga wannan yace nakawo miki..
” angode!

To Aminatu yau sai ki shirya kikoma gidan mijinki domin shi aure hakuri ya gada, Abunda yasa da nadamu daman bakomai baniba ba illah tunda kukayi aure baki taba yaji ba? Baki taba kawo karar mijinki ba, babban abun sha’awar ma baki kika tawo dan kanki ba kinzo ne dalilin mijinki yace ki tawo! Madallah dake ‘ya tagare Allah yayi miki Albarka kuma ki kara hakuri kinje! Kinga sabuwar mota awaje ko?
” eh naganta..
” to ke nasiyawa dama ai nayi miki alkawari tuntuni to gashinan yanzu na cika..
” baba nagode Allah yakara girma!
” Amin..
” mamee ma ta tayata godiya..
” bayan baba yafita kasuwa..
” mamee tace kindai san halin kishiyoyin ki sai suce ai basuyi Abinci da ke ba kitashi kidafa abinci kitafi dashi..
” tohm mamee kitchen ta huce tayi white rice with vegetables sai hadin salad tana gamawa tayi sallah sannan tayi wanka tashirya gurin 3 tafito tace mame zantafi..
” tohm meena ga nafeesa nan kutafi tare sai tagyara miki da kunan ki, karki sake kice zaki gyara kinga cikinki ya tsofa, ga zuma nan da kantu sai kitafi dasu..
” tohm mamee nagode please mamee kidinga zuwa please!
” karki damu zan dinga zuwa inshaa Allahu…
” rungumeta tayi sannan suka tafi addu’a tayi sannan tashiga motar murna agurin Aminatu baa cewa komai!
” suna isa nafeesa tafara fito da kayan tana shiga dasu cikin gidan haka ta kwashe komai ta kai!..
” Anty meena kinga kuwa gidan yadda yayi kura kamar babu mutane dif kikeje..
” ko bacci sukeyi ne?
” wai tace yayin dataga palour din dakinta tashiga ta rufe kofar..
” nafeesa ta share koina sannan ta wanke toilet..
” Amina tace jike ki shari babban palour ne bari nayi mopping din!
” haba kibarshi zanyi komai haka nafeesa tadinga aiki suka saka turaren wuta ko’ina kanshi haka tafita da Abinci gaba daya tajera a dining, “Anty meena gaskiya ke ta dabance wato ki dafa kikuma kai musu suci bayan su yakamata su baki!
” babu komai nafeesa ai komai kanayine dan Allah badan halin mutum ba bari nayi wanka..
” lokacin da tafito nafeesa tace zata tafi kudin mota tabata da kaya kala 2 sai takalmi..
” Godiya tayi mata sannan ta tafi..
“Bayan tayi sallar la’asar tasaka wata pink din gown dinta takamata ta ko’ina cikin ya tsufa kwanciya ta danyi nadan lokaci..

  Karfe 6 aka sallame haris  jiki yayi kwari sosai lokacin da suka isa gida ko’ina yayi kyau ga kanshi..
” Amira ce tafara sak’ko wa daga bine kai tace yadda taga angyara gida, Takalle kofar dakin amina arufe sakkowa tayi tace sannu da zuwa my sugar!
” yauwa ina bilkisun?    ” ai wannan munafuka ce tana daki…
” nan bilkisu itama tafito lah Amira Anya kinajin tsoron Allah?
” ina nakeji ke kinaje ne?
Dubi yadda kika gyara gidan?.
” bilkisu tace ke baniba ce fa..
” to ai nema bani baciba..
Lah sweetie sannu da dawowa gashi bakomai agidan bamuyi girke ba!
” haris yace kuna *MATA NAH* amma babu wacce ta girka?
” Amira tace aine kanshin Abinci nakeji?
” nema haka cewar bilkisu lah kinga dining….
” Amira tace Anya babu aljana agidan nan..
” haris ne yasake wane murmushi mata ta tadawo..
” atare sukace what?
” Amina tana gidan nan koma ita tayi komai nagidan!
” diris sukayi suna kallon juna!

” haris ne ya miki ya tafi dinning ya na bude abincin suka biyoshi..

” bilkisu ce ta zuba masa ita kanta tasan Amina tafi karfin su, Amira datayi shiru tunanin ta inda zata bullowa abin takeyi..

Alamar bude kofa sukaje kowanne idon na kan kofar!.
” Amina ce tafito fuskarta cike da murmushi ga tafiyar nan tanayi tamasu ciki sallama tayi musu ta samu kujera ta zauna..
” haris dake duniyar tunani kallonta da yadda komai nata yaciko tayi kiba gawane haske!
” yay sannu da dawowa Allah kuma yakiyaye gaba!
” Amina uwargida yasu baba?
” duk suna lpya..
” bilkisu sannunki yagida?
” lpya ashe k’indawo? Ainazata kin hakura!
” au haba Allah sarki!
” meena tasaka dariya amarya daka ke babu dadi! Ykke?
” ina lpya fa ashe ciki ne dake?
” amina ta shafa cikin sannan tace ai basai nafada ba ido ma ya isar yasanar dame tambaya!..
” Amira dai tayi shiru takaice duk ya’isheta..
” me isa kika rufo dakin ki? Cewar ya haris..
” wallahi yaya banson hayaniya ko kadan ce!..
” bilkisu tace kaje fa masu ciki sai kace akanki akafara haihuwa?
” lah ai kinfada daidai domin agidan nan dai akaina akafara haihuwa!.

    ” haris yace to bismillah inaso kowaccen ku tasani yanzu ba da bace ba bazan dauki stupidity ba kowacce tasan Aljannar ta zata nema kuma banason wata takawo min karar wata kowacce taje da k’anta daga yau kwanan Amina ne sai bilkisu sai Amira! Inshaa Allahu nikuma zan kwatan ta adalci..

    ” tohm sukace.. kowacce ta watse Amira tana Hawa Sama takira saddika ke da matsala fa? Jibe kizo mu tafi gurin boka!

    ” tohm sai kinje ne..
Haris yana shiga dak’in Amina yace keyi hakuri meena Abisa abunda nayi miki!
” rungumeta yayi ta kalleshi tace bakomai yaya nan yafara aika mata sak’o jikin sa har rawa yakeyi domin yayi missing dinta sosai, nan suka fada sunna..

  Karfe 4:50 Amina ta tashi wankan  tayi Sannan tayi alwala nan ta gabatar da sallarta raka’a biyu.
” haris ne ya tashi yace sau dadama ina ganinki kinayin sallah raka’a biyu kafin asuba ne kuwa zansan wacce sallah ce wannan?
” yaya kenan ai nason kasan ra’ka’atul fajri?
” eh nasanta amma gaskiya banson falalar ta ba?
” amma naji dadin tambayar dakayimun domin bakowanne mijine zai iya tambayar matarsa dangani da abunda ya shige masa duhu a addinin sa!
” banda abunki meena ai matarka itace rufin asirinka itace darajar ka idan nace bazan tambaya ba ai kaina na kwara shiyasa mutane sukace zama da mai ilimi sai kayita karuwa..
” hakane yaya Allah yaganar da mazaje da kuma matayi..
” ameen
“Inajinki to sai ki sanar dani!
” Raka’atayil Fajri  Sune raka’o’in nan guda biyu na nafila wadanda ake yi bayan Hudowar Alfijir, kafin sallar Asubahi sallar tana da inganci sosai *Domin Annabi (saw)ya bata muhimmanci,Ya kasance yana yinta aduk halin da yake ciki,Koda awajen tafiya, ko azaman gida,*Daga cikin falalar ta Sayyidu na Abdullahi bn Umar (rta) ya ruwaito cewa wani mutum y tambayi
Manzon Allah (sallal Laahu alaihi wa aalihi wa sallam) cewa :
*Ya Rasulallahi ina so ka nuna min wani aiki wanda Allah zai amfanar Dani saboda shi Sai Annabi (saww) yace masa *KA KULA DA RAKA’ATAYIL FAJRI DOMIN ACIKINTA AKWAI FIFIKO(WATO FALALA)* (Tabaraniy ne ya ruwaitoshi)Sahihin hadisin wanda Imamu Muslim ya ruwaito daga Nana A’ishah (ra) ita kuma daga Manzon Allah (saww) yana cewa: *RAKA’O’I BIYUN ALFIJIR, SUN FI DUNIYA DA ABIN CIKINTA* rashin yin RAKA’ATAYIL FAJRI ba Qaramar Asara bace Wannan asarar tafi asarar Biliyoyin Nairori Domin kuwa Annabi (saw) yace *TAFI DUNIYA DA ABIN CIKINTA* Don haka idan baka yita ba, kamar kayi asarar dukiyar dake cikin duniyar nan ne Ko kuma fiye da haka…Allah ubangiji ya dauwamar damu acikinta..
” Amen meena bari na tashi nayi to..

    Da safe Amira ta ware disko agidan har bakin gate sai tirkar rawa takeyi..
” Amina kuwa takasa sukune inbanda zazzabi da yake kokarin rufe..
” haris yana tashi yace waya saka wannan kidan?
” nema bansani ba..
” jallabiyar sa yasaka yafita palour Amira yagani sai dariya takeyi..
” ke wannan wane irin shashanci ne? Sai kace club?  Kina musulma kuma ‘ya mace? Wannan wakokin dakike je ba kimarke bace ba kuma ba darajarki bace ba kuzo kuyita aljanu arasa ta’ina suka shige ku nan ta hanyar jin wakokine kanki ba dankwali to kiyiwa kanki fada..
” haba yaya?
” wata tsawa yadaka mata ba shiri takashe tahayi sama!
” yana komawa Amina ta mike tayi kitchen tahada breakfast zuwa tayi ta shirya tasaka atamfa…
” haris yana karyawa kowacce tana zaune bilkisu dake faman satar kallon cikin amina!
” anya aikin nan bai yimike yawa ba?
” aa yaya baiyimin ba kaga nakarajin karfin jikina kuma ga dunbin lada!
” oho ne Amira tserfe kala kala..
” to ne zan huce sai nadawo mikewa tayi tabiyo bayansa har gurin gate sukaje tace yaya ga motar da baba ya bani chan!.
” kai tayi kyau tubuli zan biya nayi masa godiya..
” tana shigowa cikin gida tace ga sabuwar mota ta can a gate..
” da sauri dukansu suka tashi amira kuwa dataga motar har zama tayi akasa dan tashin hankali..
” bilkisu tace ke yau zamuyita takare amira tace kwarai kuwa..!

  Karfe biyu suna zaune Amina tafito kenan taje sallamar momy sannu da zuwa mumy!
” Amira tace sannu!.
” bikisu tace aa yau kece agidan mu sannu inayini?
” lpylou!
” Amina ce ta kawo mata ruwa da lemo..
” sannu Amina Allah yaraba lafiya kinje..
” Ameen mumy yasu dady?
” yana gaida ku!.
” muna Amsawa abunda yakawo ne dama inason insanar daku kuzauna lafiya ku girmama juna ku tausayawa junan ku, kuma amina ko kina bukatar yar aiki ne?
” Aa hajiya bana bukata!
” Amira tace aa mu munaso..
” mumy tace ita natambaya baku ba ai kuyi aikinku kusamu lada!
” bilkisu ce taja tsake sannan Amira ma tayi..
” momy tace ku guji yin Hassada domin tana cin kyawawan ayyuka kamar yadda wuta take cin itace,Ku sani cewa idan kafi karfin mutane ai ba ka fi karfin Allah ba, kuma yana nan a madakata za kazo kasameshi!
” hmm cewar Amira ai mun dadi dasanin karatun!
” Sai anjima nabar driver awaje..
“Amina ce takalle su wallahi kuyi ahankali wannan rashin kunyar taku tafara yawa!
” dalla yimana shiru cewar amira bakin ciki kikeyi mana dan munfiki kissa!
” hahaha kissar take ai mara kyau ce yiwa miji kallon so a gaban kishiya da nufin tagani taji haushi! kyautatawa kishiya a gaban miji, amma abayan idonsa ayi bala’i, da wannan Abubuwan kike alfahari to kikoma makaranta please ta huce dak’inta..

  Gurin karfe hudu Amina tana bakin Gado azaune tana kokarin Kiran haris Sai ganin Amira tayi da tabarya bilkisu da wayar kebur..
” cikinta ne ya kada nan da nan ta tsorata ta danna number Haris ta kifa wayar..
” dariya suka saka ashi ke yar iskar karyace to yau saimun cere abunda yake cikinki amira ki kwala mata ta baryar ne zan zanita yaufa saimun illata ki, Amira ta karatun fashewa da dariya ko kinada wasiyya ne?
” Amina batasan lokacin da tafara kuka ba….
” bilkisu ta dag……

Mustapha Lamszxy

Blogger | Disc Jockey | Distributor | Developer | Typist | Advertiser

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button